• Leadership Hausa
Saturday, December 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 

by yahuzajere
4 months ago
in Kananan Labarai
0
Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sarkin Kudan Ya Taya Mai Martaba Sarkin Zazzau Murnar Cika Shekara Uku A Karaga

NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida

Kwanturolan Hukumar Kula Da Shige Da Fice ta Ƙasa (NIS), reshen Jihar Ribas, CIS Sunday James ya bayyana cewa fasahar zane-zane na ɗaya daga cikin sana’o’in da za su ƙara bunƙasa samar wa Nijeriya da kuɗaɗen shiga daga waje matuƙar an mayar da hankali a kai.
Kwanturolan ya bayyana haka ne yayin da ya ziyarci wata cibiyar baje kolin hotuna da zane-zane ta Moriri da ke Jihar Ribas.
  • Ruftawar Masallaci: Sarkin Zazzau Ya Jajanta Wa Al’umar Musulmi
Da yake jawabi, CIS Sunday ya ƙarfafa gwiwar mai cibiyar a kan yadda zai fadada cibiyar da buɗe ƙofarta ga mutane tare da gudanar da kasuwancin hotunan zuwa ƙasashen waje ta yadda zai samu ƙarin kudaden shiga daga waje.
Ya ƙara da cewa, zane-zane na kayan al’adu da fasahohi na Nijeriya suna da asali da tarihi ba a Afirka kaɗai ba har da ƙasashen waje, don haka za su samu karɓuwa sosai idan aka fara yin safararsu zuwa ƙetare.
zane
Cibiyar zane-zanen wacce take katafaren bene mai hawa biyu, ta ƙunshi zane-zane da hotuna da ƙwararru suka samar masu ƙayatarwa.
Shugaban cibiyar, Kayode Adeoti ya samar da cibiyar ta Mariri ce a yayin da ake fama da Annobar COVID-19, inda ta bai wa ƙwararru damar zuwa su baje kolin fasaharsu ta zane-zane.
  • https://leadership.ng/man-city-begin-title-defence-as-premier-league-returns/
Tags: FasahahotunaRibasZane-Zane
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Shugaban Kasa: Tinubu, Atiku, Obi Na Dakon Yanke Hukunci

Next Post

Birnin Jinhua Na Kara Kyautata Alaka Da Kasashen Afirka

Related

Sarkin Kudan Ya Taya Mai Martaba Sarkin Zazzau Murnar Cika Shekara Uku A Karaga
Labarai

Sarkin Kudan Ya Taya Mai Martaba Sarkin Zazzau Murnar Cika Shekara Uku A Karaga

2 months ago
NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida
Labarai

NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida

4 months ago
Sabon Kwanturolan NIS Na Jihar Legas Ya Karɓi Ragama
Labarai

Sabon Kwanturolan NIS Na Jihar Legas Ya Karɓi Ragama

5 months ago
NIS Reshen Jihar Ribas Ta Ilmantar Da Kamfanoni Kan Ƙa’idojin Aiki Da ‘Yan Ƙasashen Waje
Labarai

NIS Reshen Jihar Ribas Ta Ilmantar Da Kamfanoni Kan Ƙa’idojin Aiki Da ‘Yan Ƙasashen Waje

6 months ago
Tashar Qausain TV Ta Karrama Pantami Da Lambar Yabo
Labarai

Tashar Qausain TV Ta Karrama Pantami Da Lambar Yabo

6 months ago
Kungiya Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Inganta Tsaro Da Yaki Da Rashawa
Labarai

Kungiya Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Inganta Tsaro Da Yaki Da Rashawa

6 months ago
Next Post
Birnin Jinhua Na Kara Kyautata Alaka Da Kasashen Afirka

Birnin Jinhua Na Kara Kyautata Alaka Da Kasashen Afirka

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

December 2, 2023
Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

December 2, 2023
Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

December 2, 2023
Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

December 2, 2023
Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

December 2, 2023
Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

December 2, 2023
NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

December 2, 2023
Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

December 2, 2023
Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

December 2, 2023
Yadda Majalisar Dinkin Duniya Ta Kammala Shirin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Nijeriya

Yadda Majalisar Dinkin Duniya Ta Kammala Shirin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Nijeriya

December 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.