• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fasinjoji 16 Sun Bace Sakamakon Nutsewar Kwale-kwale A Legas

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Kananan Labarai
0
Fasinjoji 16 Sun Bace Sakamakon Nutsewar Kwale-kwale A Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanaki uku bayan da wani kwale-kwale ya kife da fasinjoji 17 da mutuwar mutum biyu a ciki, wani kwale-kwalen ya sake kife wa da wasu mutum 16 a ranar Juma’a wanda aka gaza gano inda suka shiga.

A sanarwar manema labarai da Janar-Manaja na hukumar kula da jiragen ruwan Nijeriya (NIWA) a jihar Legas, Sarat Braimah, ta ce, jirgin ruwan ya tashi daga Mile 2 zuwa Ibeshe a garin Ojo da ke jihar Legas ne.

  • Masana’antar Kannywood Ta Girgiza Da Rasuwar Daraktan ‘Izzar So’
  • Sarkin Kano Ya Haramta Hawan Dawakin Matasa

A cewarta, kwale-kwalen ya karya ka’idojin tukin jiragen ruwa na yin tafiya a makare wanda ya fara tukin karfe 7:45 na dare, ta ce, a lokacin da jirgin ke tafiya ne guguwar iska ta ja shi inda ya ci karo da wani da ke tsaye wanda hakan ya janyo kifewarsa.

Ta ce, “Mun samu rahoton hatsarin kwale-kwalen ‘A W19’ dauke da mutum 16 a ciki a kan hanyar Ojo da ke jihar Legas. Kwale-kwalen ya taso ne daga Mile 2 zuwa Ibeshe ya nutse cikin ruwa bayan karya dokar tuki na tafiya cikin dare.

“Dukkanin fasinjojin da ke cikin kwale-kwalen ciki har da yara kanana basu sanya rigar kariya ba.”

Labarai Masu Nasaba

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 

NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida

Ta ce, sun tura jami’ansu wurin da lamarin ya faru domin aikin ceto, “jami’anmu sun shafe awanni suna nemansu amma ba su same su ba, ko da yake har yanzu ana ci gaba da nemansu.

“Kwale-kwalen yanzu haka yana hannun ‘yan sanda a Marine.”

Tags: HatsariJirgin RuwaKwale-KwaleLegasNutsewa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masana’antar Kannywood Ta Girgiza Da Rasuwar Daraktan ‘Izzar So’

Next Post

Kungiyar Huffazul Kur’an Ta Bai Wa Almajirai 80 Tallafin Sana’a A Neja

Related

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 
Kananan Labarai

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 

2 months ago
NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida
Labarai

NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida

2 months ago
Sabon Kwanturolan NIS Na Jihar Legas Ya Karɓi Ragama
Labarai

Sabon Kwanturolan NIS Na Jihar Legas Ya Karɓi Ragama

3 months ago
NIS Reshen Jihar Ribas Ta Ilmantar Da Kamfanoni Kan Ƙa’idojin Aiki Da ‘Yan Ƙasashen Waje
Labarai

NIS Reshen Jihar Ribas Ta Ilmantar Da Kamfanoni Kan Ƙa’idojin Aiki Da ‘Yan Ƙasashen Waje

3 months ago
Tashar Qausain TV Ta Karrama Pantami Da Lambar Yabo
Labarai

Tashar Qausain TV Ta Karrama Pantami Da Lambar Yabo

4 months ago
Kungiya Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Inganta Tsaro Da Yaki Da Rashawa
Labarai

Kungiya Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Inganta Tsaro Da Yaki Da Rashawa

4 months ago
Next Post
Huffazul Kur'an

Kungiyar Huffazul Kur'an Ta Bai Wa Almajirai 80 Tallafin Sana'a A Neja

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.