• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fayemi Ya Taya Oyebanji Murnar Lashe Zaben Gwamnan Ekiti

Fayemi ya ce yana da yakinin Oyebanji zai dora daga inda ya tsaya.

by Sadiq
3 years ago
Ekiti

Gwamna Kayode Fayemi na Jihar Ekiti, ya ce zaben da aka yi a ranar Asabar da ta gabata na Mista Abiodun Oyebanji na jam’iyyar APC a matsayin wanda zai gaje shi zai tabbatar da ci gaba mai dorewa a jihar.

Gwamna Fayemi ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi a Ado-Ekiti mai dauke da sa hannun Mista Yinka Oyebode, babban sakataren yada labaransa.

  • Masu Son Shiga Harkar Fim Su Riki Biyayya Da Kyau – Abba Harara
  • ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Coci, Sun Kashe Mutane 3 A Kaduna

Gwamnan ya taya Oyebanji murnar fitowarsa a matsayin wanda ya lashe zaben.

Oyebanji ya lashe zaben ne da kuri’u 187,057, yayin da wanda ya zo na biyu, Mista Segun Oni na jam’iyyar Social Democratic Party (SDP), ya samu kuri’u 82,211, sai Otunba Olabisi Kolawole na PDP da ya samu kuri’u 67,457.

Fayemi ya bayyana nasarar Oyebanji a matsayin wanda ya cancanta.

LABARAI MASU NASABA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

“Wannan abin alfahari ne da ya dace ga mutumin da ya sadaukar da lokacinaa, kuzarinsa, basirarsa da dukiyarsa wajen ci gaban jihar nan cikin shekaru 30 da suka gabata.

“Mutanen Ekiti sun yi magana da babbar murya. Sakamakon zaben ya nuna cewa mutanen Ekiti mutane ne masu mutunci, a koyaushe suna goyon bayan shugabannin da suka yi musu hidima cikin aminci.

“Ba ni da tantama cewa zababben gwamnan zai yi wa mutanen Ekiti hidima kuma ya samar da damammaki ga sauran matasa.

“Babban yabo ya tabbata ga mutanen Jihar Ekiti na gari saboda nuna wayewa a lokacin yakin neman zabe,” inji shi.

Fayemi ya kuma jinjina wa INEC kan sabbin tsare-tsare da suka sanya aka gudanar da zaben cikin kwanciyar hankali da inganci, da kuma yadda hukumomin tsaro suka tabbatar da gudanar da zaben cikin kwanciyar hankali.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato
Manyan Labarai

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
Ekiti
Manyan Labarai

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta
Siyasa

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
Next Post
Kwankwaso Ba Zai Yi Wa Peter Obi Takarar Mataimaki Ba — NNPP

Kwankwaso Ba Zai Yi Wa Peter Obi Takarar Mataimaki Ba — NNPP

LABARAI MASU NASABA

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

October 28, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

October 28, 2025
Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

October 28, 2025
An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

October 28, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Hutun Kwanaki 2 Don Zaɓen Ƙananan Hukumomi

October 28, 2025
Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

October 28, 2025
Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

October 28, 2025
gaza

Majalisar Dattawa Ta Maido Da Ranar Tantance Sabbin Shugabannin Sojoji Zuwa Laraba

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.