ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Ce A Shirye Yake Ya Yi Aiki Da Zambiya Da Tanzaniya Wajen Gina Sabuwar Cibiyar Tattalin Arziki

by Sulaiman
1 month ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Â¬Èø¿¨£¬2025Äê11ÔÂ20ÈÕ
    µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ20ÈÕ£¬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚÂ¬Èø¿¨Í¬ÔÞ±ÈÑÇ×ÜÍ³Ï£ÆæÀ³Âí¡¢Ì¹É£ÄáÑǸ±×Üͳ¶÷Çձȹ²Í¬³öϯ̹ÔÞÌú·¼¤»îÏîÄ¿¿ª¹¤ÒÇʽ¡£
    лªÉç¼ÇÕß Ò¦´óΰ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬Â¬Èø¿¨£¬2025Äê11ÔÂ20ÈÕ µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ20ÈÕ£¬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚÂ¬Èø¿¨Í¬ÔÞ±ÈÑÇ×ÜÍ³Ï£ÆæÀ³Âí¡¢Ì¹É£ÄáÑǸ±×Üͳ¶÷Çձȹ²Í¬³öϯ̹ÔÞÌú·¼¤»îÏîÄ¿¿ª¹¤ÒÇʽ¡£ лªÉç¼ÇÕß Ò¦´óΰ Éã

Firaministan kasar Sin Li Qiang ya bayyana a jiya Alhamis cewa, kasar Sin a shirye take ta yi hadin gwiwa da kasashen Zambiya da Tanzaniya domin bunkasa samun ci gaba a sassan da layin dogo da ke tsakanin Tanzaniya da Zambiya ya ratsa, da kuma hadin gwiwa wajen samar da wata sabuwar cibiyar habaka tattalin arziki.

Ya bayyana hakan ne a birnin Lusaka na kasar Zambiya, yayin da yake halartar bikin kaddamar da aikin farfado da layin dogo tsakanin Tanzaniya da Zambiya, tare da shugaban kasar Zambiya Hakainde Hichilema, da kuma mataimakin shugaban kasar Tanzaniya Emmanuel Nchimbi.

Yayin da yake nuni da cewa, gwamnatocin kasashen uku za su ba da goyon bayan da ya dace don farfado da layin dogon, Li ya bukaci bangarorin uku da su tsaya tsayin daka wajen ganin an gudanar da ayyukan gine-gine masu inganci, da tabbatar da ganin aikin ya cimma matsayin inganci a matakin koli, da zama amintacce abin dogaro, da kuma bayar da misali na hadin gwiwa mai inganci sosai a bangaren shawarar ziri daya da hanya daya.

ADVERTISEMENT

Firaministan ya kuma kara da cewa, kasar Sin ta kimtsa tsaf wajen hada kai da kasashen Zambiya, da Tanzaniya da sauran kasashen Afirka, wajen ci gaba da aiki da ruhin shirin TAZARA, da aiwatar da sakamakon da aka cimma a taron kolin dandalin tattaunawar hadin gwiwar Sin da Afirka (FOCAC) na birnin Beijing, da zurfafawa tare da karfafa gina al’ummomin kasashen Sin da Afirka a dukkan fannoni da ke da kyakkyawar makoma a sabon zamani.

A nasu bangaren, Hichilema da Nchimbi sun bayyana cewa, farfado da layin dogon ya sake jaddada makoma ta bai-daya a tsakanin kasashen uku, da kokarinsu na hada karfi-da-karfe domin gina kyakkyawar makoma, kana suka ce layin dogon zai kasance wani kyakkyawan misali na zahiri a kan yadda jama’ar Sin da Afirka ke ci gaba da sada zumunci da yin aiki tare domin sake farfado da ci gaba. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara
Daga Birnin Sin

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
Za Mu Tabbatar An Yi Zaben Gwamnoni Lafiya Ba Tare Da Tangarda Ba A Kebbi – ‘Yansanda

Babu Ɗalibin Da Aka Sace A Makarantar St. Peter’s A Nasarawa – ‘Yansanda

LABARAI MASU NASABA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.