ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Ce A Shirye Yake Ya Yi Aiki Da Zambiya Da Tanzaniya Wajen Gina Sabuwar Cibiyar Tattalin Arziki

by Sulaiman
10 months ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Â¬Èø¿¨£¬2025Äê11ÔÂ20ÈÕ
    µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ20ÈÕ£¬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚÂ¬Èø¿¨Í¬ÔÞ±ÈÑÇ×ÜÍ³Ï£ÆæÀ³Âí¡¢Ì¹É£ÄáÑǸ±×Üͳ¶÷Çձȹ²Í¬³öϯ̹ÔÞÌú·¼¤»îÏîÄ¿¿ª¹¤ÒÇʽ¡£
    лªÉç¼ÇÕß Ò¦´óΰ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬Â¬Èø¿¨£¬2025Äê11ÔÂ20ÈÕ µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ20ÈÕ£¬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚÂ¬Èø¿¨Í¬ÔÞ±ÈÑÇ×ÜÍ³Ï£ÆæÀ³Âí¡¢Ì¹É£ÄáÑǸ±×Üͳ¶÷Çձȹ²Í¬³öϯ̹ÔÞÌú·¼¤»îÏîÄ¿¿ª¹¤ÒÇʽ¡£ лªÉç¼ÇÕß Ò¦´óΰ Éã

Firaministan kasar Sin Li Qiang ya bayyana a jiya Alhamis cewa, kasar Sin a shirye take ta yi hadin gwiwa da kasashen Zambiya da Tanzaniya domin bunkasa samun ci gaba a sassan da layin dogo da ke tsakanin Tanzaniya da Zambiya ya ratsa, da kuma hadin gwiwa wajen samar da wata sabuwar cibiyar habaka tattalin arziki.

Ya bayyana hakan ne a birnin Lusaka na kasar Zambiya, yayin da yake halartar bikin kaddamar da aikin farfado da layin dogo tsakanin Tanzaniya da Zambiya, tare da shugaban kasar Zambiya Hakainde Hichilema, da kuma mataimakin shugaban kasar Tanzaniya Emmanuel Nchimbi.

Yayin da yake nuni da cewa, gwamnatocin kasashen uku za su ba da goyon bayan da ya dace don farfado da layin dogon, Li ya bukaci bangarorin uku da su tsaya tsayin daka wajen ganin an gudanar da ayyukan gine-gine masu inganci, da tabbatar da ganin aikin ya cimma matsayin inganci a matakin koli, da zama amintacce abin dogaro, da kuma bayar da misali na hadin gwiwa mai inganci sosai a bangaren shawarar ziri daya da hanya daya.

ADVERTISEMENT

Firaministan ya kuma kara da cewa, kasar Sin ta kimtsa tsaf wajen hada kai da kasashen Zambiya, da Tanzaniya da sauran kasashen Afirka, wajen ci gaba da aiki da ruhin shirin TAZARA, da aiwatar da sakamakon da aka cimma a taron kolin dandalin tattaunawar hadin gwiwar Sin da Afirka (FOCAC) na birnin Beijing, da zurfafawa tare da karfafa gina al’ummomin kasashen Sin da Afirka a dukkan fannoni da ke da kyakkyawar makoma a sabon zamani.

A nasu bangaren, Hichilema da Nchimbi sun bayyana cewa, farfado da layin dogon ya sake jaddada makoma ta bai-daya a tsakanin kasashen uku, da kokarinsu na hada karfi-da-karfe domin gina kyakkyawar makoma, kana suka ce layin dogon zai kasance wani kyakkyawan misali na zahiri a kan yadda jama’ar Sin da Afirka ke ci gaba da sada zumunci da yin aiki tare domin sake farfado da ci gaba. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

MASU ALAKA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
Daga Birnin Sin

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Next Post
Za Mu Tabbatar An Yi Zaben Gwamnoni Lafiya Ba Tare Da Tangarda Ba A Kebbi – ‘Yansanda

Babu Ɗalibin Da Aka Sace A Makarantar St. Peter’s A Nasarawa – ‘Yansanda

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.