ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Ce A Shirye Yake Ya Yi Aiki Da Zambiya Da Tanzaniya Wajen Gina Sabuwar Cibiyar Tattalin Arziki

by Sulaiman
7 months ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Â¬Èø¿¨£¬2025Äê11ÔÂ20ÈÕ
    µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ20ÈÕ£¬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚÂ¬Èø¿¨Í¬ÔÞ±ÈÑÇ×ÜÍ³Ï£ÆæÀ³Âí¡¢Ì¹É£ÄáÑǸ±×Üͳ¶÷Çձȹ²Í¬³öϯ̹ÔÞÌú·¼¤»îÏîÄ¿¿ª¹¤ÒÇʽ¡£
    лªÉç¼ÇÕß Ò¦´óΰ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬Â¬Èø¿¨£¬2025Äê11ÔÂ20ÈÕ µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ20ÈÕ£¬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚÂ¬Èø¿¨Í¬ÔÞ±ÈÑÇ×ÜÍ³Ï£ÆæÀ³Âí¡¢Ì¹É£ÄáÑǸ±×Üͳ¶÷Çձȹ²Í¬³öϯ̹ÔÞÌú·¼¤»îÏîÄ¿¿ª¹¤ÒÇʽ¡£ лªÉç¼ÇÕß Ò¦´óΰ Éã

Firaministan kasar Sin Li Qiang ya bayyana a jiya Alhamis cewa, kasar Sin a shirye take ta yi hadin gwiwa da kasashen Zambiya da Tanzaniya domin bunkasa samun ci gaba a sassan da layin dogo da ke tsakanin Tanzaniya da Zambiya ya ratsa, da kuma hadin gwiwa wajen samar da wata sabuwar cibiyar habaka tattalin arziki.

Ya bayyana hakan ne a birnin Lusaka na kasar Zambiya, yayin da yake halartar bikin kaddamar da aikin farfado da layin dogo tsakanin Tanzaniya da Zambiya, tare da shugaban kasar Zambiya Hakainde Hichilema, da kuma mataimakin shugaban kasar Tanzaniya Emmanuel Nchimbi.

Yayin da yake nuni da cewa, gwamnatocin kasashen uku za su ba da goyon bayan da ya dace don farfado da layin dogon, Li ya bukaci bangarorin uku da su tsaya tsayin daka wajen ganin an gudanar da ayyukan gine-gine masu inganci, da tabbatar da ganin aikin ya cimma matsayin inganci a matakin koli, da zama amintacce abin dogaro, da kuma bayar da misali na hadin gwiwa mai inganci sosai a bangaren shawarar ziri daya da hanya daya.

ADVERTISEMENT

Firaministan ya kuma kara da cewa, kasar Sin ta kimtsa tsaf wajen hada kai da kasashen Zambiya, da Tanzaniya da sauran kasashen Afirka, wajen ci gaba da aiki da ruhin shirin TAZARA, da aiwatar da sakamakon da aka cimma a taron kolin dandalin tattaunawar hadin gwiwar Sin da Afirka (FOCAC) na birnin Beijing, da zurfafawa tare da karfafa gina al’ummomin kasashen Sin da Afirka a dukkan fannoni da ke da kyakkyawar makoma a sabon zamani.

A nasu bangaren, Hichilema da Nchimbi sun bayyana cewa, farfado da layin dogon ya sake jaddada makoma ta bai-daya a tsakanin kasashen uku, da kokarinsu na hada karfi-da-karfe domin gina kyakkyawar makoma, kana suka ce layin dogon zai kasance wani kyakkyawan misali na zahiri a kan yadda jama’ar Sin da Afirka ke ci gaba da sada zumunci da yin aiki tare domin sake farfado da ci gaba. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • Sulaiman
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
  • Sulaiman
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
  • Sulaiman
    Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

MASU ALAKA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
Daga Birnin Sin

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
Daga Birnin Sin

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Next Post
Za Mu Tabbatar An Yi Zaben Gwamnoni Lafiya Ba Tare Da Tangarda Ba A Kebbi – ‘Yansanda

Babu Ɗalibin Da Aka Sace A Makarantar St. Peter’s A Nasarawa – ‘Yansanda

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.