ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Ce A Shirye Yake Ya Yi Aiki Da Zambiya Da Tanzaniya Wajen Gina Sabuwar Cibiyar Tattalin Arziki

by Sulaiman
8 months ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Â¬Èø¿¨£¬2025Äê11ÔÂ20ÈÕ
    µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ20ÈÕ£¬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚÂ¬Èø¿¨Í¬ÔÞ±ÈÑÇ×ÜÍ³Ï£ÆæÀ³Âí¡¢Ì¹É£ÄáÑǸ±×Üͳ¶÷Çձȹ²Í¬³öϯ̹ÔÞÌú·¼¤»îÏîÄ¿¿ª¹¤ÒÇʽ¡£
    лªÉç¼ÇÕß Ò¦´óΰ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬Â¬Èø¿¨£¬2025Äê11ÔÂ20ÈÕ µ±µØÊ±¼ä11ÔÂ20ÈÕ£¬¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿ÔÚÂ¬Èø¿¨Í¬ÔÞ±ÈÑÇ×ÜÍ³Ï£ÆæÀ³Âí¡¢Ì¹É£ÄáÑǸ±×Üͳ¶÷Çձȹ²Í¬³öϯ̹ÔÞÌú·¼¤»îÏîÄ¿¿ª¹¤ÒÇʽ¡£ лªÉç¼ÇÕß Ò¦´óΰ Éã

Firaministan kasar Sin Li Qiang ya bayyana a jiya Alhamis cewa, kasar Sin a shirye take ta yi hadin gwiwa da kasashen Zambiya da Tanzaniya domin bunkasa samun ci gaba a sassan da layin dogo da ke tsakanin Tanzaniya da Zambiya ya ratsa, da kuma hadin gwiwa wajen samar da wata sabuwar cibiyar habaka tattalin arziki.

Ya bayyana hakan ne a birnin Lusaka na kasar Zambiya, yayin da yake halartar bikin kaddamar da aikin farfado da layin dogo tsakanin Tanzaniya da Zambiya, tare da shugaban kasar Zambiya Hakainde Hichilema, da kuma mataimakin shugaban kasar Tanzaniya Emmanuel Nchimbi.

Yayin da yake nuni da cewa, gwamnatocin kasashen uku za su ba da goyon bayan da ya dace don farfado da layin dogon, Li ya bukaci bangarorin uku da su tsaya tsayin daka wajen ganin an gudanar da ayyukan gine-gine masu inganci, da tabbatar da ganin aikin ya cimma matsayin inganci a matakin koli, da zama amintacce abin dogaro, da kuma bayar da misali na hadin gwiwa mai inganci sosai a bangaren shawarar ziri daya da hanya daya.

ADVERTISEMENT

Firaministan ya kuma kara da cewa, kasar Sin ta kimtsa tsaf wajen hada kai da kasashen Zambiya, da Tanzaniya da sauran kasashen Afirka, wajen ci gaba da aiki da ruhin shirin TAZARA, da aiwatar da sakamakon da aka cimma a taron kolin dandalin tattaunawar hadin gwiwar Sin da Afirka (FOCAC) na birnin Beijing, da zurfafawa tare da karfafa gina al’ummomin kasashen Sin da Afirka a dukkan fannoni da ke da kyakkyawar makoma a sabon zamani.

A nasu bangaren, Hichilema da Nchimbi sun bayyana cewa, farfado da layin dogon ya sake jaddada makoma ta bai-daya a tsakanin kasashen uku, da kokarinsu na hada karfi-da-karfe domin gina kyakkyawar makoma, kana suka ce layin dogon zai kasance wani kyakkyawan misali na zahiri a kan yadda jama’ar Sin da Afirka ke ci gaba da sada zumunci da yin aiki tare domin sake farfado da ci gaba. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • Sulaiman
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

MASU ALAKA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
Daga Birnin Sin

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
Daga Birnin Sin

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Next Post
Za Mu Tabbatar An Yi Zaben Gwamnoni Lafiya Ba Tare Da Tangarda Ba A Kebbi – ‘Yansanda

Babu Ɗalibin Da Aka Sace A Makarantar St. Peter’s A Nasarawa – ‘Yansanda

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.