ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gandiroba Ya Hallaka Abokin Aikinsa Kan Abinci A Bauchi

by Sadiq and Khalid Idris Doya
1 year ago
Gandiroba

Wani jami’in hukumar kula da gidajen gyaran hali da ke aiki Burra a ƙaramar hukumar Ningi ta Jihar Bauchi, ya hallaka wani abokin aikinsa sakamakon rashin jituwar da ta ɓarke a tsakaninsu kan abinci. 

Shugaban ƙaramar hukumar Ningi, Hon. Nasiru Zakarai ne, ya tabbatar da faruwar lamarin a zantawarsa da wakilin LEADERSHIP Hausa ta wayar tarho a ranar Alhamis.

  • Nijeriya Za Ta Haɗa Gwiwa Da Amurka Wajen Inganta ‘Yancin ‘Yan Jarida
  • Asibitin Gombe Ya Haramtawa Ma’aikata Yin Kiripto Lokacin Aiki

Lamarin wanda ya faru a ranar Talata sakamakon cinye abincin abokinsa ya yi, lamarin da ya ja su ga dambarwar kar da gwarin juna da kai.

ADVERTISEMENT

Wani ganau da dai ya ce marigayin mai suna Aliyu Abubakar Chiroma abokan juna ne da shi wanda ake zargi abokin aikin nasa wato Kabiru Abubakar.

Kamar yadda rahotonnin suka nuna, Kabiru ya cinye wa Chiroma abinci da hujjar Marigayin wani lokaci ba ya yawan cin abincin da ake ba su.

LABARAI MASU NASABA

Bai Dace Adalci Ya Zama Na Sayarwa Ba – Tinubu Ga Alƙalai 

Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

Nasiru ya ce: “Ina jiran cikakken rahoton abun da ya faru daga hukumomin tsaro. Kamar a ɗan bayanin da nake samu ko mutumin Giade ne.”

“Akwai tabbacin faruwar wannan kisar, bayanan da nake samu zuwa yanzu shi ne ko a kan harƙar abincin ne. Dukkaninsu abokan aikin juna ne domin ma’aikatan gidan gyaran hali ne.

“Ka san a na yin abinci na gidan Fursunoni to in an yi a kan ɗan zuba musu su ma su ci. To, shi ne wancan (wanda ya yi kisan) ya ɗauki abincin aikinsa ya ci da domin wai shi marigayin koda an sanya abinci ba yawan ci yake yi ba, sai ya bari ko kwata-kwata ma ba zai ci ba.

“To, sai ya haɗa abincinsa da na wancan don ba wani abinci mai yawa ne cancan ba sai ya ci.

“To, da ya ci sai wancan ya zo yana cewa ina abincinsa, sai ya ce masa kai da ba wani ci kake yi ba, wannan shi ne sanadiyyar faɗan da suka fara doke-doke kawai sai ya gwara kan Marigayin domin ya jawo kansa sai ya gwara da nasa, ka ji abun da ya faru.

“Amma zan binciki cikakken abun da ya faru dags jami’an tsaron kuma zan sanar da kai ƙarin bayanin da na samu daga wanensu.”

Wakilinmu na ta ƙoƙarin samun cikakken ƙarin haske daga hukumomin tsaro a jihar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Bai Dace Adalci Ya Zama Na Sayarwa Ba – Tinubu Ga Alƙalai 

November 17, 2025
Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

November 17, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi

November 17, 2025
Next Post
Bangaren Sin Ya Yi Kira Ga Bangarori Biyu Dake Rikici A Sudan Da Su Yayyafawa Rikicin Kasar Ruwa

Bangaren Sin Ya Yi Kira Ga Bangarori Biyu Dake Rikici A Sudan Da Su Yayyafawa Rikicin Kasar Ruwa

LABARAI MASU NASABA

Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

November 17, 2025
An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

November 17, 2025
NBS

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

November 17, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

November 17, 2025
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

November 17, 2025
Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

November 17, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

November 17, 2025

MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.