• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gimbiyoyin Kannywood (2)

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
in Nishadi
0
Gimbiyoyin Kannywood (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

Nafisa Abdullahi

Kannywood

Wannan suna ba boye yake ba a arewacin Nijeriya musamman ga wadanda suke da sha’awar kallon fina-finan Hausa, tsawon shekaru 10 da suka gabata Nafisa Abdullahi na daga cikin manyan jarumai mata da tauraruwarsu ke haskawa a wannan fanni na masana’antar Kannywood.

An bayyana Nafisa a matsayin jarumar da take da matukar kwarewa a kowane irin matsayi aka bata a cikin shirin fim musamman na tausayi ko kuma akasin haka, Nafisa ta fito a manyan fina-finan Hausa na Kannywood da suka hada da Lamiraj, Ya Daga Allah da kuma Sai Wata Rana wanda shi ne shiri na farko da ya haskakata a idon Duniya har aka santa a matsayin babbar jaruma a masana’antar Kannywood.

Rahama Sadau

Kannywood

Rahama Sadau ta zama kallabi a tsakanin rawuna idan aka zo maganar shirin fim a Nijeriya, inda ta zama jaruma ta farko da ta fito a cikin masana’antun fina-finai uku da suka hada da Kannywood, Nollywood sai kuma Bollywood na kasar Indiya kuma duk a cikin wadannan Rahama ta taka muhimmiyar rawar da ba kowace irin jaruma ce za ta iya takawa ba.

Rahama Sadau na daga cikin jaruman fina-finan Hausa da suke iya magana da yare daban-daban kamar Hausa, Turanci da kuma Indiyanci, hakan ya sa jarumar ‘yar asalin jahar Kaduna bata gamu da wani cikas ba a kokarin da take yi na shiga sassan Duniya domin ci gaba da harkar fim,daga cikin fina-finan Turanci da ta fito akwai Up North, Sons Of The Caliphate da kuma POSTCARDS.

Halima Atete

Kannywood

Wata jarumar Kannywood wadda sunanta ya karade koina a masana’antar Kannywood ita ce Halima Atete, ta zama daya tamkar dubu a lokacin da take cikin ganiyarta a masana’antar Kannywood, har ta kai ga lashe kyautar gwarzuwar jarumar Kannywood ta City People Entertainment Awards a shekarar 2013 bayan fitowarta a cikin shirin Dakin Amarya da Kona Gari.

Atete ta shahara a fina-finan Kannywood a shekarun 2010 zuwa 2017 inda ta fito a fina-finai fiye da 150, bayan harkar fim Halima tana da Gidauniyar da take taimaka wa masu karamin karfi haka zalika tana daga cikin jakadan hukumar kwallon kafa ta kasar Sifen (Laliga) tare da jarumi Ali Nuhu.

Maryam Booth

Kannywood

Maryam Booth ko kuma Dijangala kamar yadda aka fi saninta na daya daga cikin jarumai mata da suka shiga harkar fim da kafar dama, duk da cewar akwai ‘yan uwanta da suke shirin fim kafin ita ta shigo harkar, Maryam ta samu tagomashi yayin shigowarta masana’antar Kannywood inda ta samu dubban masoya tun bayan da ta fito a cikin shirinta na farko mai suna Dijangala inda anan ne ta samu wannan lakanin nata.

Bayan harkar fim Maryam tana harkar kwalliya da kwalisa, hakan ya sa ta bude shagon kwalliyarta da da radawa suna MBooth Beauty Parlour ,Dijangala na daga cikin jaruman masana’antar Kannywood da aka shaidesu da mutunta al’adar Bahaushe saboda irin suturar Hausawa da take sakawa a kowane lokaci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FimHausaJarumaiKannywood
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Buɗe Sabon Gidan Gwamnatin Bauchi

Next Post

Sojoji Sun Kuɓutar Da Mutane 386 Bayan Garkuwa Da Su Shekara 10 A Dajin Sambisa

Related

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana
Nishadi

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana

13 hours ago
Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa
Nishadi

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

7 days ago
Kannywood
Nishadi

Babu Wanda Ya Jawo Ra’ayina  Zuwa Masana’antar Kannywood —Umar Hassan (2)

2 weeks ago
Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan
Nishadi

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

3 weeks ago
Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango
Nishadi

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

3 weeks ago
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Nishadi

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

4 weeks ago
Next Post
Sojoji Sun Kuɓutar Da Mutane 386 Bayan Garkuwa Da Su Shekara 10 A Dajin Sambisa

Sojoji Sun Kuɓutar Da Mutane 386 Bayan Garkuwa Da Su Shekara 10 A Dajin Sambisa

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.