• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Girgizar Kasa Ta Kashe Mutum 7, Mutane 60 Sun Bace A Kasar EcuadorĀ 

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Girgizar Kasa Ta Kashe Mutum 7, Mutane 60 Sun Bace A Kasar EcuadorĀ 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masu aikin ceto sun bazama neman mutane sama da 60 da girgizar kasa ta rutsa da su biyo bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya, inda hakan ya janyo mutuwar mutane bakwai a Kudancin Ecuador.

Girgizar kasar wadda ta auku a daren ranqr Lahadi har ta kai wayewar Litinin, ta lalata gidaje da dama, inda kuma mutane 23 suka samu raunuka.

  • Mutum 24 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Neja
  • Atiku Ba Zai Yi Ritaya Daga Siyasa Ba -Dino Melaye

Wasu jami’ai sun ce, Iftila’in ya auku ne a kauyen Alausi da ke a gundumar Chimborazo.

Wani mai suna Manuel Upai mai shekara 40 kuma lebura ya shaida wa kafar yada labarai ta AFP cewa ‘yan uwansa biyar girgizar kasar ta danne su a karakshin kasa.

Kauyen na Alausi na mazauna kimanin 45,000 wanda kuma ya kasance yana zagaye da tsaunuka da bishiyoyi.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya ʊage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

Girgizar kasar ta kuma lalata hanyoyi da makarantu da sauran wurare da ke kauyen.

An ruwaito wani mai suna Jose Agualsaca, ya ce da kyar ya samu ta kubuta daga girgizar kasar, inda ya ce, kusan ya tsallake rijiya da baya ne a cikin mintuna 15 yayin da yake kwashe kayansa daga cikin gidansa.

Shugaban kasar Guillermo Lasso a cikin sanarwar da ya fitar a Twitter, ya bayyana cewa, masu kashe gobara daga sauran yankuna sun garzaya zuwa kauyen domin taimaka wa al’ummar da iftila’in ya shafa.

Shugaban ya kuma yi kira ga mazauna kauyen da su fice daga kauyen, inda ya kara da cewa, gwamnatin kasar ta kuma umarci sauran hukumomin tsaro da na kiwon lafiya don su taimaka wa masu aikin ceton.

Shugaban ya kara da cewa, an kuma tanadi matsugunai na wucin gadi da za a ajiye wadanda iftila’in ya shafa.

Tun lokacin da aka fara girgizar kasar a wannan shekarar ruwan saman mai kamar da bakin kwarya a Ecuador ya janyo mutuwar mutane sama da 22 da lalata gidaje 72.


Daga kanmu, magana ta ʙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BarnaEcuadorGirgizar KasaRuwan Sama
ShareTweetSendShare
Previous Post

PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya

Next Post

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Azama Wajen Dakile Hadurran Dake Tunkarar Tattalin Arzikin Duniya

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

5 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya ʊage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya ʊage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

10 hours ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

12 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaʙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaʙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

15 hours ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haʙʙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haʙʙi

19 hours ago
Saudiyya Ta Saki ā€˜Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar ʘwayoyi
Manyan Labarai

Saudiyya Ta Saki ā€˜Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar ʘwayoyi

20 hours ago
Next Post
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Azama Wajen Dakile Hadurran Dake Tunkarar Tattalin Arzikin Duniya

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Azama Wajen Dakile Hadurran Dake Tunkarar Tattalin Arzikin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da AmurkaĀ 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da AmurkaĀ 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5Ā 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5Ā 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

September 17, 2025
Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A LegasĀ 

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A LegasĀ 

September 17, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

September 17, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ā€˜Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ā€˜Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A BeijingĀ 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A BeijingĀ 

September 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haʙar Ma’adinai Ba Bisa ʘa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haʙar Ma’adinai Ba Bisa ʘa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

September 17, 2025
Talla

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.