• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Girgizar Kasa Ta Kashe Mutum 7, Mutane 60 Sun Bace A Kasar EcuadorĀ 

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Girgizar Kasa Ta Kashe Mutum 7, Mutane 60 Sun Bace A Kasar EcuadorĀ 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masu aikin ceto sun bazama neman mutane sama da 60 da girgizar kasa ta rutsa da su biyo bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya, inda hakan ya janyo mutuwar mutane bakwai a Kudancin Ecuador.

Girgizar kasar wadda ta auku a daren ranqr Lahadi har ta kai wayewar Litinin, ta lalata gidaje da dama, inda kuma mutane 23 suka samu raunuka.

  • Mutum 24 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Neja
  • Atiku Ba Zai Yi Ritaya Daga Siyasa Ba -Dino Melaye

Wasu jami’ai sun ce, Iftila’in ya auku ne a kauyen Alausi da ke a gundumar Chimborazo.

Wani mai suna Manuel Upai mai shekara 40 kuma lebura ya shaida wa kafar yada labarai ta AFP cewa ‘yan uwansa biyar girgizar kasar ta danne su a karakshin kasa.

Kauyen na Alausi na mazauna kimanin 45,000 wanda kuma ya kasance yana zagaye da tsaunuka da bishiyoyi.

Labarai Masu Nasaba

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Sojoji Sun Kashe Riʙaʙʙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara

Girgizar kasar ta kuma lalata hanyoyi da makarantu da sauran wurare da ke kauyen.

An ruwaito wani mai suna Jose Agualsaca, ya ce da kyar ya samu ta kubuta daga girgizar kasar, inda ya ce, kusan ya tsallake rijiya da baya ne a cikin mintuna 15 yayin da yake kwashe kayansa daga cikin gidansa.

Shugaban kasar Guillermo Lasso a cikin sanarwar da ya fitar a Twitter, ya bayyana cewa, masu kashe gobara daga sauran yankuna sun garzaya zuwa kauyen domin taimaka wa al’ummar da iftila’in ya shafa.

Shugaban ya kuma yi kira ga mazauna kauyen da su fice daga kauyen, inda ya kara da cewa, gwamnatin kasar ta kuma umarci sauran hukumomin tsaro da na kiwon lafiya don su taimaka wa masu aikin ceton.

Shugaban ya kara da cewa, an kuma tanadi matsugunai na wucin gadi da za a ajiye wadanda iftila’in ya shafa.

Tun lokacin da aka fara girgizar kasar a wannan shekarar ruwan saman mai kamar da bakin kwarya a Ecuador ya janyo mutuwar mutane sama da 22 da lalata gidaje 72.


Daga kanmu, magana ta ʙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BarnaEcuadorGirgizar KasaRuwan Sama
ShareTweetSendShare
Previous Post

PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya

Next Post

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Azama Wajen Dakile Hadurran Dake Tunkarar Tattalin Arzikin Duniya

Related

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano
Manyan Labarai

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

6 hours ago
Sojoji Sun Kashe Riʙaʙʙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Riʙaʙʙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara

11 hours ago
Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata
Manyan Labarai

Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata

15 hours ago
Duk Da Farfadowar Darajar Naira, Tsadar Kaya Na Ci Gaba Da Lulawa Sama
Manyan Labarai

Faɗuwar Darajar Naira Ta Sa Bashin Nijeriya Ya ʘaru Zuwa Naira Tiriliyan 149

17 hours ago
Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC
Manyan Labarai

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

18 hours ago
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa
Manyan Labarai

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

1 day ago
Next Post
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Azama Wajen Dakile Hadurran Dake Tunkarar Tattalin Arzikin Duniya

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Azama Wajen Dakile Hadurran Dake Tunkarar Tattalin Arzikin Duniya

LABARAI MASU NASABA

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riʙaʙʙen ʊan Bindiga, Kacalla ʊanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa KantaĀ 

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa KantaĀ 

July 1, 2025
An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

July 1, 2025
Talla

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.