• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Juma’a

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
in Al'adu
0
Goro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Barkanku da juma’a, barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A. Shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa. A yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishen wanda ku ka aiko mana da su, inda sakon ya fara da cewa:

Sako daga Zahra Ibrahim Jihar Kaduna:

Ina gaida Ummina Hajiya Saratu da Abba na Alhaji Ibrahim, ina gaida yayata Zainab da kannena Usman da Mustapha da Mai sunan Ummi, da fatan sun yi sallar juma’a lafiya.

 

Sako daga Aliyu Haider Tijjani daga Jihar Gombe:

Labarai Masu Nasaba

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

GORON JUMA’A 20-06-2025

Gaisuwar Goron Juma’a zuwa ga abokanaina Umzzy boi da Yaro dan yayi, ina gaida Auwal dan gaske da Lawan Liman (Double eL), da sauran abokan karatuna da ban fado ba. Ina gaida bebina, masoyiyata abar kaunata Maryama ‘yan mata. Da fatan za su yi sallar juma’a lafiya.

 

Sako daga Iklima Ahmad Jihar Kaduna:

Ina gaida bebin bebi abin alfaharina, mijina uban ‘ya’yana daga ni ba wata in sha Allah, da fatan zai yi juma’a lafiya. Sannan ina gaida iyayena da iyayensa da fatan su ma za su yi juma’a lafiya, sannan ina gaida kawayena na ko ina, ina gaida kannena da yayyena dukkamsu da fatan za su yi juma’a lafiya.

 

Sako daga Amina Yahaya Jihar Kano:

Da farko ina gaida iyayena su ne sahun farko, sannan ina gaida Yayyena da kannena, ina gaida kawayena na islamiyya da boko, ina gaishe da kannen mamana da yayyen mamana dukka ina gaishe su, da fatan za su yi juma’a lafiya.

 

Sako daga Mujtapha Nasir Jihar Katsina:

Ina gaida gidan Jaridar Leadership Hausa gaba daya ma’aikatanta, ina gaida iyayena da ‘yan uwana baki daya, ina gaida rabin raina, abar sona, farin cikin raina Zulaihat Isma’il da fatan za ta yi kwalliyar juma’a me kyau irin wadda ta saba yi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna

Next Post

DSS Ta Karyata Rahoton Kama Daya Daga Cikin Alkalan Kotun Zaben Gwamnan Kano

Related

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya
Goron Juma'a

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

1 month ago
GORON JUMA’A 16/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 20-06-2025

2 months ago
Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana
Al'adu

Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana

2 months ago
GORON JUMA’A 09/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 30-03-2025

2 months ago
GORON JUMA’A 16/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 16/05/2025

3 months ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 28-03-2025

4 months ago
Next Post
DSS Ta Karyata Rahoton Kama Daya Daga Cikin Alkalan Kotun Zaben Gwamnan Kano

DSS Ta Karyata Rahoton Kama Daya Daga Cikin Alkalan Kotun Zaben Gwamnan Kano

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

August 5, 2025
Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana

Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana

August 5, 2025
BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.