• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
1 year ago
in Madubin Rayuwa
0
Goron Sallah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkanku da kasance wa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, shafin da yake mika sakonnin gaishe-gaishenku zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki na kusa dana nesa, wanda kuka aiko mana da su. Godiya da fatan alkhairi ga daukacin jama’ar da ke, kasance wa da wannan shafi na Goron Juma’a, fatan alkhairi ga daukacin jama’ar da ke tare da mu a ko da yaushe. Sakon gaisuwa ta musamman ga dukkanin ‘yan uwana baki daya tare da gaisuwa ta musamman ga Editana Abdulrazak Yahuza Jere, ina yi muku fatan alkhairi da fatan za ku yi Juma’a Lafiya, da fatan kuma za ku sha ruwa lafiya. Ga kadan daga cikin sakonnin da aka turo kamar haka:

Sako daga Hamisu Bature Jihar Sokoto:

Ina yi wa al’ummar musulmi barka da wannan rana ta juma’a sannan ina yi wa kowa fatan samun nasarar wannan wata da muke ciki na ramadan, da fatan kowa zai sha ruwa lafiya. Ina gaida mata ta Hadiza Nuhu, ina gaida amaryata wadda za ta zo nan gaba in sha Allah Maimuna Sadauki. Ina gaida abokaina Isyaku Abbas, Hassan Ilyasu, Muttaka jibrin da sauran ‘yan majalisan mu duk ina gaishe su da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Amatullahi Nasir Jihar Katsina:

Ina gaida Masoyina farin cikin zuciyata Yusuf Aja magana, ina gaida Iyayena da sauran ‘yan uwana kamar su Anti Karima, Anti Hafsa, Yaya Hassan, da Yaya Shamsu, ina gaida kannena kamar su Zainura, Amina, Sa’adatu, Aisha da fatan sun yi juma’a lafiya da fatan za su sha ruwa lafiya.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Nura Hassan Jihar Gombe:

Ina gaida abokina Isah asha kwana, da Hamza Haruna (H2) mai takaddu, ina gaida ubangidana kuma babban yaya Alh. Aliyu Gwani, ina gaida dukkanin ‘yan uwa musulmi fatan za su sha ruwa lafiya.

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura 08164205067:

Ass. Gaisuwar goron juma’a zuwa ga mai girma subeb ciyaman na jahar katsina Alh. Lawal Buhari da shugaban ilimin Firamare na karamar hukumar Daura Alh. Nura Lawal da shugaban matasa na APC na jahar katsina Alh.. Murtala Shehu da Malam Yasir Lawal Buhari da Abdulhakim Lawal Buhari da Alh. Buhari Lawal Buhari da ofisa Lawal Buhari da Usman Lawal Buhari da Adamu Lawal Buhari Baban Anti da Sulaiman lLawal Buhari da Alh Sa’idu Lawal Buhari da fatan za su yi juma’a lafiya. Goron Juma’a ga Hon.Fatihu Muh da Hon.Yusif Shehu Ratiyos da Hon. Bala da Hon. Ibrahim da Alh Ali Haruna da Hon. Abdulmalik Mu’azu da fatan za su yi juma’a lafiya. Gaisuwar goron juma’a ga mai girma Fada da Aljani Badadi Hon. Fatihu muh da Hon. Shehu Abdu da Hon. Bala Ibrahim da Hon. Yuusif Shehu Ratiyos da Hon. Abdulmalik Mu’azu da Mal. Aliyu Sabo da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Fatima Hakeem Jihar Kaduna:

Ina gaida iyayena da kannena, da yayye na, ina gaida masoyina wanda ya kawon Ramadan Basket Aliyu farin gani, ina gaida Kawata Eysho da Maimu da Khadija da takwarata Zahra Dagwas, ina gaida Hajjaju ‘yar gidan Baba Tijjani, ina gaida Auwal yaron kirki da Isma’il da dukkanin kannena ina gaida su da ‘yan sikul din mu da fatan za su sha ruwa lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gaishe-GaisheGoron Juma'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shehun Borno Ya Bukaci Tinubu Ya Kwato Kananan Hukumomin Da Ke Hannun ‘Yan Boko Haram

Next Post

Zamfara Za Ta Bunƙasa Ta Dawo Matsayinta Na Dandalin Kasuwanci A Arewa – Gwamna Dauda

Related

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

7 days ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Next Post
Zamfara Za Ta Bunƙasa Ta Dawo Matsayinta Na Dandalin Kasuwanci A Arewa – Gwamna Dauda

Zamfara Za Ta Bunƙasa Ta Dawo Matsayinta Na Dandalin Kasuwanci A Arewa - Gwamna Dauda

LABARAI MASU NASABA

Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

July 11, 2025
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

July 11, 2025
Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

July 11, 2025
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.