ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
Goron

Jama’a barkanku da kasance wa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, shafin da yake mika sakonnin gaishe-gaishenku zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki na kusa dana nesa, wanda kuka aiko mana da su. Godiya da fatan alkhairi ga daukacin jama’ar da ke, kasance wa da wannan shafi na Goron Juma’a, fatan alkhairi ga daukacin jama’ar da ke tare da mu a ko da yaushe. Sakon gaisuwa ta musamman ga dukkanin ‘yan uwana baki daya tare da gaisuwa ta musamman ga Editana Abdulrazak Yahuza Jere, ina yi muku fatan alkhairi da fatan za ku yi Juma’a Lafiya, da fatan kuma za ku sha ruwa lafiya. Ga kadan daga cikin sakonnin da aka turo kamar haka:

Sako daga Hamisu Bature Jihar Sokoto:

Ina yi wa al’ummar musulmi barka da wannan rana ta juma’a sannan ina yi wa kowa fatan samun nasarar wannan wata da muke ciki na ramadan, da fatan kowa zai sha ruwa lafiya. Ina gaida mata ta Hadiza Nuhu, ina gaida amaryata wadda za ta zo nan gaba in sha Allah Maimuna Sadauki. Ina gaida abokaina Isyaku Abbas, Hassan Ilyasu, Muttaka jibrin da sauran ‘yan majalisan mu duk ina gaishe su da fatan za su yi juma’a lafiya.

ADVERTISEMENT

Sako daga Amatullahi Nasir Jihar Katsina:

Ina gaida Masoyina farin cikin zuciyata Yusuf Aja magana, ina gaida Iyayena da sauran ‘yan uwana kamar su Anti Karima, Anti Hafsa, Yaya Hassan, da Yaya Shamsu, ina gaida kannena kamar su Zainura, Amina, Sa’adatu, Aisha da fatan sun yi juma’a lafiya da fatan za su sha ruwa lafiya.

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Nura Hassan Jihar Gombe:

Ina gaida abokina Isah asha kwana, da Hamza Haruna (H2) mai takaddu, ina gaida ubangidana kuma babban yaya Alh. Aliyu Gwani, ina gaida dukkanin ‘yan uwa musulmi fatan za su sha ruwa lafiya.

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura 08164205067:

Ass. Gaisuwar goron juma’a zuwa ga mai girma subeb ciyaman na jahar katsina Alh. Lawal Buhari da shugaban ilimin Firamare na karamar hukumar Daura Alh. Nura Lawal da shugaban matasa na APC na jahar katsina Alh.. Murtala Shehu da Malam Yasir Lawal Buhari da Abdulhakim Lawal Buhari da Alh. Buhari Lawal Buhari da ofisa Lawal Buhari da Usman Lawal Buhari da Adamu Lawal Buhari Baban Anti da Sulaiman lLawal Buhari da Alh Sa’idu Lawal Buhari da fatan za su yi juma’a lafiya. Goron Juma’a ga Hon.Fatihu Muh da Hon.Yusif Shehu Ratiyos da Hon. Bala da Hon. Ibrahim da Alh Ali Haruna da Hon. Abdulmalik Mu’azu da fatan za su yi juma’a lafiya. Gaisuwar goron juma’a ga mai girma Fada da Aljani Badadi Hon. Fatihu muh da Hon. Shehu Abdu da Hon. Bala Ibrahim da Hon. Yuusif Shehu Ratiyos da Hon. Abdulmalik Mu’azu da Mal. Aliyu Sabo da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Fatima Hakeem Jihar Kaduna:

Ina gaida iyayena da kannena, da yayye na, ina gaida masoyina wanda ya kawon Ramadan Basket Aliyu farin gani, ina gaida Kawata Eysho da Maimu da Khadija da takwarata Zahra Dagwas, ina gaida Hajjaju ‘yar gidan Baba Tijjani, ina gaida Auwal yaron kirki da Isma’il da dukkanin kannena ina gaida su da ‘yan sikul din mu da fatan za su sha ruwa lafiya.

Goron
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    GORON JUMA’A

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Zamfara Za Ta Bunƙasa Ta Dawo Matsayinta Na Dandalin Kasuwanci A Arewa – Gwamna Dauda

Zamfara Za Ta Bunƙasa Ta Dawo Matsayinta Na Dandalin Kasuwanci A Arewa - Gwamna Dauda

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.