ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
Goron

Jama’a barkanku da kasance wa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, shafin da yake mika sakonnin gaishe-gaishenku zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki na kusa dana nesa, wanda kuka aiko mana da su. Godiya da fatan alkhairi ga daukacin jama’ar da ke, kasance wa da wannan shafi na Goron Juma’a, fatan alkhairi ga daukacin jama’ar da ke tare da mu a ko da yaushe. Sakon gaisuwa ta musamman ga dukkanin ‘yan uwana baki daya tare da gaisuwa ta musamman ga Editana Abdulrazak Yahuza Jere, ina yi muku fatan alkhairi da fatan za ku yi Juma’a Lafiya, da fatan kuma za ku sha ruwa lafiya. Ga kadan daga cikin sakonnin da aka turo kamar haka:

Sako daga Hamisu Bature Jihar Sokoto:

Ina yi wa al’ummar musulmi barka da wannan rana ta juma’a sannan ina yi wa kowa fatan samun nasarar wannan wata da muke ciki na ramadan, da fatan kowa zai sha ruwa lafiya. Ina gaida mata ta Hadiza Nuhu, ina gaida amaryata wadda za ta zo nan gaba in sha Allah Maimuna Sadauki. Ina gaida abokaina Isyaku Abbas, Hassan Ilyasu, Muttaka jibrin da sauran ‘yan majalisan mu duk ina gaishe su da fatan za su yi juma’a lafiya.

ADVERTISEMENT

Sako daga Amatullahi Nasir Jihar Katsina:

Ina gaida Masoyina farin cikin zuciyata Yusuf Aja magana, ina gaida Iyayena da sauran ‘yan uwana kamar su Anti Karima, Anti Hafsa, Yaya Hassan, da Yaya Shamsu, ina gaida kannena kamar su Zainura, Amina, Sa’adatu, Aisha da fatan sun yi juma’a lafiya da fatan za su sha ruwa lafiya.

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Nura Hassan Jihar Gombe:

Ina gaida abokina Isah asha kwana, da Hamza Haruna (H2) mai takaddu, ina gaida ubangidana kuma babban yaya Alh. Aliyu Gwani, ina gaida dukkanin ‘yan uwa musulmi fatan za su sha ruwa lafiya.

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura 08164205067:

Ass. Gaisuwar goron juma’a zuwa ga mai girma subeb ciyaman na jahar katsina Alh. Lawal Buhari da shugaban ilimin Firamare na karamar hukumar Daura Alh. Nura Lawal da shugaban matasa na APC na jahar katsina Alh.. Murtala Shehu da Malam Yasir Lawal Buhari da Abdulhakim Lawal Buhari da Alh. Buhari Lawal Buhari da ofisa Lawal Buhari da Usman Lawal Buhari da Adamu Lawal Buhari Baban Anti da Sulaiman lLawal Buhari da Alh Sa’idu Lawal Buhari da fatan za su yi juma’a lafiya. Goron Juma’a ga Hon.Fatihu Muh da Hon.Yusif Shehu Ratiyos da Hon. Bala da Hon. Ibrahim da Alh Ali Haruna da Hon. Abdulmalik Mu’azu da fatan za su yi juma’a lafiya. Gaisuwar goron juma’a ga mai girma Fada da Aljani Badadi Hon. Fatihu muh da Hon. Shehu Abdu da Hon. Bala Ibrahim da Hon. Yuusif Shehu Ratiyos da Hon. Abdulmalik Mu’azu da Mal. Aliyu Sabo da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Fatima Hakeem Jihar Kaduna:

Ina gaida iyayena da kannena, da yayye na, ina gaida masoyina wanda ya kawon Ramadan Basket Aliyu farin gani, ina gaida Kawata Eysho da Maimu da Khadija da takwarata Zahra Dagwas, ina gaida Hajjaju ‘yar gidan Baba Tijjani, ina gaida Auwal yaron kirki da Isma’il da dukkanin kannena ina gaida su da ‘yan sikul din mu da fatan za su sha ruwa lafiya.

Goron
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim ɗin ƙaddara: Anya Ana Samun Irin Wannan ƙaddarar Kuwa?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Dalilan Da Suka Jawo Aka Ƙi Yin Maraba Da FIM House A Jihar Kano

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Zamfara Za Ta Bunƙasa Ta Dawo Matsayinta Na Dandalin Kasuwanci A Arewa – Gwamna Dauda

Zamfara Za Ta Bunƙasa Ta Dawo Matsayinta Na Dandalin Kasuwanci A Arewa - Gwamna Dauda

LABARAI MASU NASABA

Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar

Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar

July 25, 2026
Rodri Ya Amince da Tayin Komawa Real Madrid

Rodri Ya Amince da Tayin Komawa Real Madrid

July 25, 2026
Ministan Harkokin Wajen Sin Wang Yi Ya Yi Kira A Karfafa Hadin Gwiwa Na Kut-Da-Kut A SCO Domin Gina Duniya Mai Damawa Da Mabambantan Bangarori

Ministan Harkokin Wajen Sin Wang Yi Ya Yi Kira A Karfafa Hadin Gwiwa Na Kut-Da-Kut A SCO Domin Gina Duniya Mai Damawa Da Mabambantan Bangarori

July 25, 2026
Kalolin Kitso Na Zamani: Yadda Ake Yin Fulani Style

Muhimmancin Kula Da Gashi Domin Lafiyarsa Da Kyawunsa

July 25, 2026
Kungiya Ta Nemi Mambobinta Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani

Kungiya Ta Nemi Mambobinta Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani

July 25, 2026
An Sanya Wuraren Sana’ar Kayan Tangaran Na Jingdezhen Cikin Jerin Wuraren Tarihi Na Duniya Na UNESCO

An Sanya Wuraren Sana’ar Kayan Tangaran Na Jingdezhen Cikin Jerin Wuraren Tarihi Na Duniya Na UNESCO

July 25, 2026
Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiya Dan Adam

Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiya Dan Adam

July 25, 2026
Wane Ne Khalil Al-Hayya, Sabon Shugaban Kungiyar Hamas?

Wane Ne Khalil Al-Hayya, Sabon Shugaban Kungiyar Hamas?

July 25, 2026
Tsakanin Digiri Da Sana’a Wanne Ya Fi Muhimmanci A Wannan Lokacin?

Tsakanin Digiri Da Sana’a Wanne Ya Fi Muhimmanci A Wannan Lokacin?

July 25, 2026
Goron

Sojoji Sun Kamata Ƴan Bindiga 5 Da Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Yobe

July 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.