ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Juma’a

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
Goro

Jama’a barkanku da wannan rana ta Juma’a,  barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba, musamman na kuruciya. Yau ma shafin na tafe da sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako daga Zainab Bello Yakasai Jihar Kano:

Ina gaida Mamana Haj. Habiba, da kanwata Maryam Bello, Jamila Bello, Shafa’atu Bello, Shehu Bello, Auwalu Bello, Amina Bello, Salamatu Bello, sai babbar yayata Aisha Bello, da fatan sun yi juma’a lafiya. Ba zan manta da ‘Ya’yana ba kamar su Khadija Muhammad Inuwa, sai wata Khadija Muhammad Inuwa, da Ibrahim Muhammad Inuwa, da Abdulbaki Muhammad Inuwa, sai Abbas M.Inuwa, sai kuma Maryam M.Inuwa da fatan su ma sun yi juma’a lafiya.

ADVERTISEMENT

Sako daga Zainab Haruna Umar Unguwar Kawo Jihar Kano:

Sakon goron juma’a zuwa ga sahibina, masoyina, muradin ruhina, uban ‘ya’yana, farin cikina, wanda duk duniya ba ni da kamar sa bayan iyayena, me suna mai tsada wato Abubakar Muhammad Baba Yaro, fatan alkhairi tare da sakon goron juma’a zuwa gare shi abin alfaharina, da fatan yayi juma’a lafiya, Allah ya karawa rayuwa albarka.

LABARAI MASU NASABA

Abubuwa Shida Da Ya Kamata Mace Ta Sani Kafin Ta Yi Aure

Goron Juma’a

Sako daga Rahma Ibrahim Jihar Kaduna:

Ina gaida kawata Maryamu da kanwata Saudat, da Kareema da Zulfa, ina gaida Leemat ina gaida Sadeek ina gaida sauran kawayena da abokaina baki daya, ina fatan sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Kabeer Iliyasu Jihar Katsina:

Ina gaida Masoyiyata Zeenat Idris, ina gaida mahaifana da kannena, da Malamanmu na boko da islamiyya, ina gaida abokina Hashim, da fatan za su yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Aishat Isma’il Jihar Kano:

Asssalamu alaikum jaridar Leadership ina son a mikan sakon goron juma’a zuwa ga kawayena ‘yan makarantan mu da gaba daya ‘yan ajinmu kar su Hauwa Jibrin, Baby Beauty, Zeey Ahmad, Fauziyya Shazali, Hibbah Chas, da sauransu duk ina gaishe su, kuma da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Maryam Ibrahim (Hamshakiya):

Ina gaida Hajiya Kulu da Haj. Ababa da Auntyna Zulaihat, da wata Auntyn tawa Haj. Binta, ina gaida kannena baki dayansu kamar; Aliyu, Tahir, Hajjiyannan, Mummy, Ikleema, da sauransu ina gaida gaba daya al’ummar musulmi, da fatan kowa zai yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Abdulfata Ibrahim Zaria:

Ina yi wa dukkanin ‘yan uwa musulmai fatan Alkairi da fatan za a yi Sallar juma’a lafiya, Na gode.

Goron Juma’a
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Yadda Alaƙata Da Adamu Zango Ta Bunƙasa A Kannywood —Jarumi Ibrahim Sodangi 
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim ɗin ƙaddara: Anya Ana Samun Irin Wannan ƙaddarar Kuwa?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?

MASU ALAKA

Goron Juma’a
Adon Gari

Abubuwa Shida Da Ya Kamata Mace Ta Sani Kafin Ta Yi Aure

July 19, 2026
GORON JUMA’A 17-04-2026
Goron Juma'a

Goron Juma’a

June 5, 2026
GORON JUMA’A 01-07-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 22-05-2026

May 22, 2026
Next Post
Nijeriya Da Amurka Sun Jaddada Kudurin Karfafa Kasuwanci A Tsakaninsu

Nijeriya Da Amurka Sun Jaddada Kudurin Karfafa Kasuwanci A Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.