• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Bilkisu Tijjani
11 months ago
in Madubin Rayuwa
0
GORON JUMA’A
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkan mu da Juma’a, barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a. Shafin da ke ba wa kowa damar mika sakon gaishe-gashensu zuwa ‘yan uwa da abokan arziki na kusa da na nesa.

A yau ma ina dauke da wasu sakonnin gashe-gaishen, sai dai kuma kafin na je ga sakonnin masu karatu da suka aiko, sai na fara da mika tawa gaisuwar zuwa ga dukkannin ma’aikatan wannan gidan jarida mai albarka ta LEADERSHIP HAUSA, musamman ma Editana Abdulrazak Yahuza Jere, da fatan an yi Sallar Juma’a lafiya, kuma da fatan an yi kwalliya Juma’a tare da kaiziyara lafiya. Sai sakonnin da kuka aiko kamar haka.

  • Me Najeriya Za Ta Iya Samu Daga Tsarin BRICS?
  • Xi Ya Halarci Taron Tattaunawa Na Jagororin “BRICS+” Tare Da Gabatar Da Muhimmin Jawabi

Sako daga Ahmad Muhammad daga Abuja

Assalamu alaikum! Barkan mu da Juma’a

Sako daga Mustapha Ibrahim

Labarai Masu Nasaba

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

Assalaikum alaikum

Al’ummar An yi, ina yiwa kowa fatan alkhairi, tare da fatan an yi Sallar Juma’a lafiya, Allah ya maimaita mana. Ina gaida iyaye na ina musu fatan alkhairi da fatan sun yi Sallar Juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Sannan kuma ina gaida ‘yan uwana yayye na da kanne na da fatan sun yi Sallar Juma’a lafiya, ina gaida yayye iyaye da kannansu tare da yi musu fatan an yi Sallar Juma’a lafiya. Sannan ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki da fatan kowa yana cikin koshin lafiya Allah ya sa haka amin barka da Juma’a.

Sako daga Zainab Abba Hussain

Ina mika sakon gaisuwa ta zuwa ga mijina, ina mika sakon gaisuwa ta zuwa ga iyayena da fatan alkhairi tare da fatan suna cikin koshin lafiya, ina mika sakon gaisuwa zuwa ga ‘ya’yana da ‘yan uwa da abokan arziki na gida dana waje da fatan sun yi Sallar Juma’a lafiya, ina mika sakon gaisuwa da fatan anyi Sallar Juma’a lafiya Allah ya maimaita mana amin ya Allah.

Sako daga Sultan Sani

Assalamu alaikum, ina mika sakon gaisuwa ga ma’aikatan wannan gidan jarida na LEADERSHIP Hausa tare da mika godiya ta da suka bani dama da na mika sakon gasuwa na gode.

Ina mika sakon gaisuwa ga iyaye na ina fatan sun yi Sallar Juma’a lafiya, ina mika sakon gaisuwa ta ga ‘yan ‘uwana yayana da kannena da fatan suna cikin koshin lafiya da fatan kuma sun yi Sallar Juma’a lafiya Allah ya maimaita mana.

Sako daga Fatima Abba

Assalamu alaikum, ina mika sakon gaisuwata ga mijin ina yi mishi fatan alkhairi tare da fatan an yi Sallar Juma’a lafiya ina mika sakon gaisuwata ga iyayena da ‘yan uwana da abokan arziki da al’umar An yi baki daya tare da fatan alkhairi da fatan an yi Sallar Juma’a lafiya Allah ya maimaita mana Allah ya kawo mana sauki a rayuwarmu amin.

Sako daga Aisha Umar

Barkammu da warhaka barkammu da wannan lokaci ina mika sakon gaisuwa ta ga mijina ko na ce wanda zan aura da fatan alkhairi da fatan an yi Sallar Juma’a lafiya. Ina mika sakon gaisuwata ga iyaye da yayye da kannena ‘yan uwa da abokan arziki tare da fata alkhairi Allah ya maimaita mana.

Sako daga Khadija Abdullahi

Assalamu alaikum

Ina mika sakon gaisuwa ga mutanan wannan gidan jarida mai albarka ina musu barka da Juma’a, ina gaida iyaye na gida da na waje yayye da kannena ‘yan uwa da abokan arziki duka ina muku fatan alkhairi da fatan an yi Sallar Juma’a lafiya Allah ya maimaita mana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gaishe-GaisheGoron Juma'a Gaishe-Gaishe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Minista Ya Buƙaci Masu Amfani Da Manhajojin Sada Zumunta Su Riƙa Ƙimanta Nijeriya 

Next Post

Kotu Ta Bai Wa Hukumar Zaben Kano Izinin Gudanar da Zaɓen Ƙananan Hukumomi

Related

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin
Madubin Rayuwa

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

4 days ago
Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)
Madubin Rayuwa

Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

2 weeks ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 weeks ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Next Post
Kotu Ta Bai Wa Hukumar Zaben Kano Izinin Gudanar da Zaɓen Ƙananan Hukumomi

Kotu Ta Bai Wa Hukumar Zaben Kano Izinin Gudanar da Zaɓen Ƙananan Hukumomi

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

September 18, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

September 18, 2025
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

September 18, 2025
Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

September 18, 2025
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

September 18, 2025
NNPP

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

September 18, 2025
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.