• English
  • Business News
Sunday, August 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwagwarmayar Rayuwar Sabuwar Ministar Matasa, Jamila Bio

by Sulaiman and Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Jamila bio
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dakta Jamila Bio Ibrahim, ‘yar asalin jihar Kwara kuma ‘ya ce ga Ibrahim Bio, tsohon ministan wasanni a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan. 

Jamila, ‘yar shekara 37 ce da haihuwa a duniya kuma kwararriyar Likita ce ‘yar Siyasa.

  • Tsohon Sarkin Kano Sanusi II, Elumelu, Saraki Sun Isa NEW YORK Don Halartar Taron UNGA 78

Kazalika, Bio ta kasance mai kira ga tabbatar da bin shirye-shiryen ci gaban zaman takewar rayuwa (SDGs) da ke karkashin ofishin majalisar dinkin duniya.

Gwagwarmayarta a Siyasa:

Kafin a nada ta a mukamin shugabar Mata matasa ta kasa (PYWF) na jami’iyyar APC, ta kasance tana rike da mukamin Mataimakiya ta musamman ga gwamnan jihar Kwara a fannin kiwon lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

Sauran gudunmawar da ta bayar:

Jamila, ta yi ayyukan jin kai daban-daban, mussamman a yankin Arewa maso gabashin Nijeriya a karkashin shirin kwamitin fadar shugaban kasa.

Kazalika, ta kasance mai hakilon son ganin ci gaban Mata Matasa, mussamman don a dama da su a harkar Siyasa kuma su bayar da ta su gudunmawar wajen gina kasa.

Karrama wa Da Lambobin Yabo Da Ta Samu:

  • An karramata da Lambar yabo ta jakadar tsafta a Nijeriya
  • Kungiyar wanzar da zaman lafiya ta duniya ta ba ta lambar yabo ta jakadiyar wanzar da zaman lafiya ta majalisar dinkin duniya.
  • An karrama ta da babbar lambar yabo kan gudunmwar da ta bayar a fannin ilimin boko da SDGs da ke karkashin kulawar UNESCO a Nijeriya.
  • Ta taba wakiltar Nijeriya da kuma jihar Kwara, matsayin kakaki a taron kungiyoyin kasashen duniya kamar irinsu majalisar dinkin duniya (AU) da kuma kungiyar hadin kan Afirka (AU).

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BioMinistocin Tinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Bude Taron Wakilai Na 8 Na Gamayyar Kungiyar Masu Bukata Ta Musamman Ta Sin

Next Post

An Sanya Tsofaffin Gandun Daji Na Shayi Dake Pu’er Na Sin A Cikin Jerin Wuraren Tarihi Na Duniya

Related

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam
Labarai

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

15 minutes ago
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara
Tsaro

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

3 hours ago
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas
Manyan Labarai

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

4 hours ago
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi
Labarai

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

5 hours ago
Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu
Manyan Labarai

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

6 hours ago
NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 
Labarai

NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

7 hours ago
Next Post
An Sanya Tsofaffin Gandun Daji Na Shayi Dake Pu’er Na Sin A Cikin Jerin Wuraren Tarihi Na Duniya

An Sanya Tsofaffin Gandun Daji Na Shayi Dake Pu’er Na Sin A Cikin Jerin Wuraren Tarihi Na Duniya

LABARAI MASU NASABA

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

August 10, 2025
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

August 10, 2025
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

August 10, 2025
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

August 10, 2025
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

August 10, 2025
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

August 10, 2025
Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

August 10, 2025
NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

August 10, 2025
UADD Ta Yaba Wa Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Kan Himma Da Kishin Kasa 

UADD Ta Yaba Wa Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Kan Himma Da Kishin Kasa 

August 10, 2025
ADC Ta Yi Allah-wadai Da Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM A Neja

An Maka Gwamnatin Neja Da NBC A Kotu Kan Barazanar Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM

August 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.