• English
  • Business News
Sunday, September 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Uba Sani Ya Sake Nadin Sabbin Mukamai A Jihar Kaduna 

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Gwamna Uba Sani Ya Sake Nadin Sabbin Mukamai A Jihar Kaduna 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Yayin da gwamnatin ke hangen cika kwanaki 100 a kan karagar mulki, Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya amince da karin nade-naden mukamai domin aiwatar da shirin manufar gwamnatinsa.

Sabbin mukaman da aka nada a bangarori daban-daban na gwamnatin, ga su kamar haka:

  1. Umar Waziri – Mashawarci na Musamman kan tattara kudin shiga.
  2. Umar Baba Bambale – Mashawarci na Musamman kan harkar Magunguna
  3. Farfesa Aminu Ladan Sharehu – Shugaban Hukumar Kula da Ma’aikata ta Kananan Hukumomi.
  4. Arc. Abubakar Rabiu Abubakar – Manajan Darakta na Kamfanin Kula da Kaddarorin Jihar Kaduna (KSDPC)
  5. Hadiza Yahaya Hamza – Manajan Darakta, ta Kamfani mai kula da masana’antu da harkokin kudi ta Jihar Kaduna.
  6. Engr. Inuwa Ibrahim – Manajan Darakta, mai kula da tashar motocin sufuri ta jihar Kaduna.
  7. Dr Iliyasu Neyu – Babban Sakatare na Hukumar Yaki da cutar kanjamau ta Jihar Kaduna (KADSACA).
  8. Dr Usman Abubakar – Darakta Janar na Hukumar Tabbatar da ingancin kayayyaki na jihar Kaduna (KSSQAA).
  9. Dr Bello Jamo – Babban Sakataren Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko na Jiha (SPHCB).
  10. Joseph O. Ike – Babban Sakatare, Ofishin Kariya da Magance zubar da shara na Jihar Kaduna (KADBUSA).
  11. Mohammed Rili – Babban Manaja na Hukumar Raya Aikin Gona ta Jihar Kaduna (KADA).
  12. Rakiya A. Umar – Babbar Sakatariyar Hukumar Kula da Nakasassu ta Jihar Kaduna
  13. Usman Hayatu Mazadu – Babban Sakataren Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jiha (SEMA).
  14. Muhammed Mu’azu Mukaddas – Babban Manaja, Hukumar Cigaban Al’umma da Zamantakewa.
  15. Dr Jamilu Haruna – Mamba na Dindindin, a majalisar kula da Ilimi ta matakin farko a jihar Kaduna (SUBEB)
  16. Maryam Abubakar – Babbar Darakta a Kamfanin da ke kula da kadarori da habbaka su na jihar Kaduna (KSDPC).

Yayin da yake taya sabbin wadanda aka nada, Gwamna Sani ya bukace su da su yi nuna kwarewarsu ta hanyar samar da tsare-tsare da za su amfani al’ummar jihar Kaduna. Ya kara da cewa dole ne su yiwa al’ummar jihar Kaduna hidima da kwazo da da’a da gaskiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kaduna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masani Na Kenya: Kasar Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa A Kokarin Ciyar Da Tsarin BRICS Gaba

Next Post

Matar Tsohon Shugaban Kasa Patience Jonathan Ta Kai Wa Remi Tinubu Ziyara

Related

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku
Tsaro

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

2 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

4 hours ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

5 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Labarai

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

5 hours ago
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu
Labarai

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

7 hours ago
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya
Labarai

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

9 hours ago
Next Post
Matar Tsohon Shugaban Kasa Patience Jonathan Ta Kai Wa Remi Tinubu Ziyara

Matar Tsohon Shugaban Kasa Patience Jonathan Ta Kai Wa Remi Tinubu Ziyara

LABARAI MASU NASABA

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

September 7, 2025
Rundunar Sojojin Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Ratsawar Jiragen Ruwan Yakin Canada Da Australiya A Mashigin Tekun Taiwan

Rundunar Sojojin Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Ratsawar Jiragen Ruwan Yakin Canada Da Australiya A Mashigin Tekun Taiwan

September 7, 2025
Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana

Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana

September 7, 2025
Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

September 7, 2025
Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

September 7, 2025
Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

September 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

September 7, 2025
Arewa

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

September 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

September 7, 2025
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.