• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Uba Sani Ya Sake Nadin Sabbin Mukamai A Jihar Kaduna 

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Gwamna Uba Sani Ya Sake Nadin Sabbin Mukamai A Jihar Kaduna 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

Yayin da gwamnatin ke hangen cika kwanaki 100 a kan karagar mulki, Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya amince da karin nade-naden mukamai domin aiwatar da shirin manufar gwamnatinsa.

Sabbin mukaman da aka nada a bangarori daban-daban na gwamnatin, ga su kamar haka:

  1. Umar Waziri – Mashawarci na Musamman kan tattara kudin shiga.
  2. Umar Baba Bambale – Mashawarci na Musamman kan harkar Magunguna
  3. Farfesa Aminu Ladan Sharehu – Shugaban Hukumar Kula da Ma’aikata ta Kananan Hukumomi.
  4. Arc. Abubakar Rabiu Abubakar – Manajan Darakta na Kamfanin Kula da Kaddarorin Jihar Kaduna (KSDPC)
  5. Hadiza Yahaya Hamza – Manajan Darakta, ta Kamfani mai kula da masana’antu da harkokin kudi ta Jihar Kaduna.
  6. Engr. Inuwa Ibrahim – Manajan Darakta, mai kula da tashar motocin sufuri ta jihar Kaduna.
  7. Dr Iliyasu Neyu – Babban Sakatare na Hukumar Yaki da cutar kanjamau ta Jihar Kaduna (KADSACA).
  8. Dr Usman Abubakar – Darakta Janar na Hukumar Tabbatar da ingancin kayayyaki na jihar Kaduna (KSSQAA).
  9. Dr Bello Jamo – Babban Sakataren Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko na Jiha (SPHCB).
  10. Joseph O. Ike – Babban Sakatare, Ofishin Kariya da Magance zubar da shara na Jihar Kaduna (KADBUSA).
  11. Mohammed Rili – Babban Manaja na Hukumar Raya Aikin Gona ta Jihar Kaduna (KADA).
  12. Rakiya A. Umar – Babbar Sakatariyar Hukumar Kula da Nakasassu ta Jihar Kaduna
  13. Usman Hayatu Mazadu – Babban Sakataren Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jiha (SEMA).
  14. Muhammed Mu’azu Mukaddas – Babban Manaja, Hukumar Cigaban Al’umma da Zamantakewa.
  15. Dr Jamilu Haruna – Mamba na Dindindin, a majalisar kula da Ilimi ta matakin farko a jihar Kaduna (SUBEB)
  16. Maryam Abubakar – Babbar Darakta a Kamfanin da ke kula da kadarori da habbaka su na jihar Kaduna (KSDPC).

Yayin da yake taya sabbin wadanda aka nada, Gwamna Sani ya bukace su da su yi nuna kwarewarsu ta hanyar samar da tsare-tsare da za su amfani al’ummar jihar Kaduna. Ya kara da cewa dole ne su yiwa al’ummar jihar Kaduna hidima da kwazo da da’a da gaskiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kaduna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masani Na Kenya: Kasar Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa A Kokarin Ciyar Da Tsarin BRICS Gaba

Next Post

Matar Tsohon Shugaban Kasa Patience Jonathan Ta Kai Wa Remi Tinubu Ziyara

Related

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki
Manyan Labarai

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

8 hours ago
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

9 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

10 hours ago
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS
Labarai

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

13 hours ago
Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su
Manyan Labarai

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

15 hours ago
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

16 hours ago
Next Post
Matar Tsohon Shugaban Kasa Patience Jonathan Ta Kai Wa Remi Tinubu Ziyara

Matar Tsohon Shugaban Kasa Patience Jonathan Ta Kai Wa Remi Tinubu Ziyara

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

June 27, 2025
Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

June 27, 2025
Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

June 27, 2025
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

June 27, 2025
Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

June 27, 2025
Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

June 27, 2025
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

June 27, 2025
Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai

Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai

June 27, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.