• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kano Da NSCDC Sun Hada Hannu Kan Tsaron Makarantu – SC Falala

by Mustapha Ibrahim and Abubakar Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
Gwamnatin Kano Da NSCDC Sun Hada Hannu Kan Tsaron Makarantu – SC Falala
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban rundunar tsaro ta Sibin difen (NSCDC) na Jihar Kano, SC Muhammad Lawal Falala ya bayyana cewa sun hada kai da gwamnatin Kano domin samar da tsaro a makarantun jihar.

 

Ya ce sun yi wannan yunkuri ne bisa umarnin Gwamnatin tarayya na bai wa makarantun kasar nan kariya ta fuskar wayar da kai ga shugabanin makarantu, malamai da dalibai.

  • Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (15)
  •  ‘Yansanda Sun Cafke Wadanda Suka Kulle Matashi A Kejin Kare

A cewarsa, yunkurin na daga cikin aikin wannan hukuma na ba fararar hula kariya da hana lalata da satar kayayyakin amfani al’umma da dai sauransu.

 

Labarai Masu Nasaba

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

Shugaban hukumar ya bayyana hakan ne ga manema labarai bayan fitowarsa daga dakin taro na yini daya da aka shirya ga shugabanin makarantu, malamai da dalibai da kuma hadin gwiwar ma’akatar ilimi karkashin shugabancin, kwamishinan ilimi na Jihar Kano, Hon Umar Haruna Doguwa, wanda aka gabatar a kwalejin Sa’adatu Rimi a ranar Talata da ta gabata.

 

Shi ma a jawabinsa kwamishinan ilimi na Jihar Kano, Hon Haruna ya ba da tabbaci cewa ma’aikatar ilimi karkashin shugabancin Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf a shirye take wajen ba da hadin kai na tabbatar da tsaro a makarantu da ma sauran wurare.

 

Jami’ai da suka wakilci hukumomin tsaro da suka hada da rundunar ‘yansanda da hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) da sauransu sun gabatar da jawabi na hikimomi da dabaru da al’umma za su bai wajen tabbatar da tsaro a makarantu da sauran wurare. Inda mahalarta wannan taro suka nuna gamsuwarsu na wannan hadin gwiwa a tsakanin gwamnatin Kano da hukumar NSCDC.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DSSkanoNDCDC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tattaunawa Ta Musamman Da Shugabar Peru Dina Boluarte

Next Post

Gwamnan Edo Ya Kafa Kwamitin Mutum 14 Don Binciken Tsohon Gwamnan Jihar

Related

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?
Manyan Labarai

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

4 minutes ago
Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri
Labarai

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

3 hours ago
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

4 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

5 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

6 hours ago
Likitoci
Manyan Labarai

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

7 hours ago
Next Post
Gwamnan Edo Ya Kafa Kwamitin Mutum 14 Don Binciken Tsohon Gwamnan Jihar

Gwamnan Edo Ya Kafa Kwamitin Mutum 14 Don Binciken Tsohon Gwamnan Jihar

LABARAI MASU NASABA

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

September 14, 2025
Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

September 14, 2025
Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

September 14, 2025
Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

September 14, 2025
An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

September 14, 2025
Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

September 14, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Wani Sojan Gona Ɗauke Da Bindiga A Katsina

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

September 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

September 14, 2025
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.