• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Katsina Zata Fara Fasa Wuraren Da Aka Boye Kayan Abinci Ta Sayar

by El-Zaharadeen Umar
2 years ago
in Manyan Labarai
0
AFCON 2023: Ekong Ya Lashe Kyautar Gwarzon Dan Wasa Duk Da Rashin Nasarar Nijeriya A Wasan Karshe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Katsina ƙarƙashin gwamna Malam Dikko Umar Raɗɗa ta Kafa wani kwamiti na mutane 27 wanda zai tabbatar da abin dokar bunƙasa wadatar abinci da haramta boye shi a jihar.

Hakan yana kunshe ne a cikin wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai na ofishin sakataren Gwamnatin jihar Katsina, Abdullahi Aliyu Yar’adua ya sanya hannu sannan ya rabawa manema labarai a Katsina.

  • Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Masallata Uku Da Sace Mutane Da Dama A Katsina

Sanarwar ta ce akwai wakilan Kwamishinonin da abin ya shafa da hukumomin tsaro da sarakuna da kwamandojin Hizba da hukumar kiyaye haɗura ta KASSAROTA da wakilan kungiyoyin addini duk acikin kwamitin

Sauran sun haɗa da ma’auna da dillalan hatsi da yar tireda da Direbobi da masu motocin haya sai kuma jami’i daga ofishin gwamna wanda zai kasance sakataren kwamitin.

Ayyukan da Kwamitin zai yi sun haɗa da:

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

1. Gano manyan ‘yan kasuwar hatsi da ke faɗin jihar Katsina

2. Faɗakar da su akan illolin ɓoye hatsi da nufin cin ƙazamar riba da yin dukkan abinda kan iya jaza tashin farashin abinci.

3. Gayyato duk masu ruwa da tsaki akan abinda ya shafi farashin abin don bullo da hanyoyin magance matsalar hauhawar farashi.

4. Daidaita farashin hatsi ta hanyar toshe dukkan abinda kan haddasa hauhawar farashin.

5. Sanya ido akan cinikayya da jiglar kayan abincin a cikin jiha da kuma hana fita da shi ta kan iyakokin kasa da ƙasa.

6. Zakulo mutanen da suke ɓoye kayayyakin abinci.

7. Fasa dukkan wurin da aka ɓoye hatsi kana a sayar da shi akan farashin da ya dace.

8. Yin aiki tare da jami’an tsaro wajen ganowa tare da kama duk wanda aka samu ya karya doka.

Ana sa ran cewa za a ƙaddamar da Kwamitin a ranar Laraba, 21/2/2024 a Gidan Gwamnati da ke Katsina da karfe 11 na safe, idan Allah Ya kai mu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: fasa rumbun kayan abinciKatsinaTsadar Rayuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Yiwuwar Majalisa Ta Kirkiro Sabbin Jihohi 3 A Kudu Maso Yamma

Next Post

Dalilan Da Suka Sa Na Kirkiro Manhajar Sada Zumunta Ta Afrister -Tsohon Dalibin Jami’ar MAAUN

Related

An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Manyan Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

2 hours ago
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
Manyan Labarai

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

8 hours ago
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

9 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

12 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

21 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

1 day ago
Next Post
Dalilan Da Suka Sa Na Kirkiro Manhajar Sada Zumunta Ta Afrister -Tsohon Dalibin Jami’ar MAAUN

Dalilan Da Suka Sa Na Kirkiro Manhajar Sada Zumunta Ta Afrister -Tsohon Dalibin Jami'ar MAAUN

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

September 18, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.