ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Katsina Zata Fara Fasa Wuraren Da Aka Boye Kayan Abinci Ta Sayar

by El-Zaharadeen Umar
3 years ago
Katsina

Gwamnatin Jihar Katsina ƙarƙashin gwamna Malam Dikko Umar Raɗɗa ta Kafa wani kwamiti na mutane 27 wanda zai tabbatar da abin dokar bunƙasa wadatar abinci da haramta boye shi a jihar.

Hakan yana kunshe ne a cikin wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai na ofishin sakataren Gwamnatin jihar Katsina, Abdullahi Aliyu Yar’adua ya sanya hannu sannan ya rabawa manema labarai a Katsina.

  • Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Masallata Uku Da Sace Mutane Da Dama A Katsina

Sanarwar ta ce akwai wakilan Kwamishinonin da abin ya shafa da hukumomin tsaro da sarakuna da kwamandojin Hizba da hukumar kiyaye haɗura ta KASSAROTA da wakilan kungiyoyin addini duk acikin kwamitin

ADVERTISEMENT

Sauran sun haɗa da ma’auna da dillalan hatsi da yar tireda da Direbobi da masu motocin haya sai kuma jami’i daga ofishin gwamna wanda zai kasance sakataren kwamitin.

Ayyukan da Kwamitin zai yi sun haɗa da:

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

1. Gano manyan ‘yan kasuwar hatsi da ke faɗin jihar Katsina

2. Faɗakar da su akan illolin ɓoye hatsi da nufin cin ƙazamar riba da yin dukkan abinda kan iya jaza tashin farashin abinci.

3. Gayyato duk masu ruwa da tsaki akan abinda ya shafi farashin abin don bullo da hanyoyin magance matsalar hauhawar farashi.

4. Daidaita farashin hatsi ta hanyar toshe dukkan abinda kan haddasa hauhawar farashin.

5. Sanya ido akan cinikayya da jiglar kayan abincin a cikin jiha da kuma hana fita da shi ta kan iyakokin kasa da ƙasa.

6. Zakulo mutanen da suke ɓoye kayayyakin abinci.

7. Fasa dukkan wurin da aka ɓoye hatsi kana a sayar da shi akan farashin da ya dace.

8. Yin aiki tare da jami’an tsaro wajen ganowa tare da kama duk wanda aka samu ya karya doka.

Ana sa ran cewa za a ƙaddamar da Kwamitin a ranar Laraba, 21/2/2024 a Gidan Gwamnati da ke Katsina da karfe 11 na safe, idan Allah Ya kai mu.

Katsina
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Cutar Mashako:Yadda Yara Ke Mutuwar Bazata A Jihohin Katsina Da Kano
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mauludin Annabi (SAW): Shugaba Tinubu Ya Nemi A Yi Addu’o’in Nasara Kan Matsalar Tsaro
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Shekaru 8 Cikin Raɗaɗi: Wani Bawan Allah Ya Samu Tiyata Kyauta Daga Gidauniyar Mangal
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Tinubu Ya Nemi Malamai Su Taimaka Wajen Yaƙi Da Ƴan Ta’adda

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Next Post
Dalilan Da Suka Sa Na Kirkiro Manhajar Sada Zumunta Ta Afrister -Tsohon Dalibin Jami’ar MAAUN

Dalilan Da Suka Sa Na Kirkiro Manhajar Sada Zumunta Ta Afrister -Tsohon Dalibin Jami'ar MAAUN

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.