• English
  • Business News
Monday, July 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sakkwato Ta Kafa Kwamitin Binciken Mukaman Karshe Na Tambuwal

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Sakkwato Ta Kafa Kwamitin Binciken Mukaman Karshe Na Tambuwal
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Ahmad Aliyu na Jihar Sakkwato ya kafa kwamitin mutane tara da za su yi binciki mukaman da tsohon Gwamnan Jihar, Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya nada jim kadan kafin karewar wa’adin mulkinsa.

Kwamitin wanda ke karkashin jagorancin tsohon ministan ‘yan sanda, Maigari Dingyadi an dora masa aikin nazarin nadin sarakunan gargajiya da Tambuwal ya yi da manyan makarantu takwas da gwamnatinsa ta sauya wa suna.

  • Ko Me Manufar Argentina Ta Fara Biyan Bashin Waje Da Kudin Sin Rmb Ke Nufi?
  • Tsadar Kayan Miya: Mazauna Abuja Sun Koma Yin Miya Da Gauta

A sanarwar da kakakin gwamnan, Malam Abubakar Bawa ya sanya wa hannu a ranar Litinin, ta ce kwamitin zai duba batun canza wa wasu manyan makarantu mata wuri da nadin shugabannin zartawas makarantun da gwamnatin Tambuwal ta yi tare da bai wa gwamnati shawarar da ya kamata.

LEADERSHIP Hausa ta ruwaito cewar jim kadan da rantsar da shi, Gwamna Aliyu ya dakatar da dukkanin sarakunan gargajiya da Tambuwal ya nada tare da soke canza wa manyan makarantu suna.

Manyan makarantun da Tambuwal ya sauyavwa suna su ne; Jami’ar Jihar Sakkwato wadda aka mayar Jami’ar Abdullahi Fodiyo domin karrama fitaccen malamin da duniya ke amfana da iliminsa da Jami’ar Ilimi ta Sakkwato zuwa Jami’ar Ilimi ta Shehu Shagari da kwalejin ilimi wadda aka mayar Kwalejin Ilimi ta Ibrahim Dasuki a bisa ga karramawa ga Sarkin Musulmi na 18 sai sabon asibitin koyarwa wadda aka radawa sunan Sarkin Musulmi wato Asibitin Koyarwa na Sultan Sa’ad Abubakar da sauransu.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BincikeGwamna AliyuSakkwatoTambuwal
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ko Me Manufar Argentina Ta Fara Biyan Bashin Waje Da Kudin Sin Rmb Ke Nufi?

Next Post

An Cafke Tsohon Kwamishinan Ganduje Kan Zargin Badakalar Biliyan 1

Related

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja
Manyan Labarai

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

2 hours ago
SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai
Labarai

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

3 hours ago
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

4 hours ago
Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

4 hours ago
Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano
Labarai

Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

5 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

6 hours ago
Next Post
An Cafke Tsohon Kwamishinan Ganduje Kan Zargin Badakalar Biliyan 1

An Cafke Tsohon Kwamishinan Ganduje Kan Zargin Badakalar Biliyan 1

LABARAI MASU NASABA

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

July 28, 2025
SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

July 28, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

July 28, 2025
Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

July 28, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

July 28, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

July 28, 2025
An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

July 28, 2025
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

July 28, 2025
Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

July 27, 2025
Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.