• English
  • Business News
Monday, October 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kudin Wutar Lantarki A Nijeriya 

by Sadiq
2 years ago
Lantarki

Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Kasa, ta amince da karin kudin wutar lantarki da ‘yan Nijeriya ke biya.

Mataimakin shugaban hukumar, Musliu Oseni ya shaida wa taron manema labarai a Abuja, inda ya ce kwastomomi za su rika biyan Naira 225 na kilowat cikin sa’a guda, sabanin Naira 66 da suka saba biya a baya.

  • Amurka Mai Matukar Son Kutse Ta Yanar Gizo Ta Zargi Wasu Kan Wannan Batu
  • Mata Ke Shugabantar Kashi 36 Na Bankunan Nijeriya

Kwastamomin da ke karkashin rukunin A, na shan wutar lantarki na tsawon sa’o’i 20 a kullum.

Oseni ya ce, wadannan kwastamomin na wakiltar kashi 15 na mutanen da ke biyan kudi don shan wutar lantarkin a Nijeriya.

Ya kara da cewa, sun kuma mayar da wasu kwastamominsu zuwa rukunin B daga rukunin A na masu shan wutar lantarkin saboda rashin ba su wutar na tsawon sa’o’i 20 a kowace rana.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Alburusai 400 A Delta

Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

Sai dai jami’n ya ce, sabon tsarin karin kudin ba zai shafi sauran kwastomomin da ke shan wutar lantarki a karkashin sauran rukunin ba.

Tashin Farashin Gas Ne Ya Kawo Karin Kudin Lantarki 

Da ma matakin hukumar da ke kula da hada-hadar albarkatun man fetur na karin farashin gas ya sanya fargabar yiwuwar farashin lantarki ya karu a sassan Nijeriya, daidai lokacin da hukumar lantarkin ke sanar da karuwar mutanen da ke amfani da mita.

Cikin wata sanarwar da hukumar ta fitar mai dauke da sa hannun shugabanta, Farouk Ahmed ta bukaci kara farashin gas din da ake sayarwa kamfanonin rarraba lantarki daga farashin dala bitu da centi 18 kan kowanne cubic zuwa dala biyu da centi 42.

Kazalika, sanarwar ta nemi kara farashin gas din da ake sayarwa daidaikun jama’a zuwa dala biyu da centi 92 daga dala biyu da centi 50 da ake sayarwa a baya.

A cewar Farouk, matakin da hukumar ta dauka ya yi daidai da tanadin sashe na 167 na dokar masana’antar man fetur ta shekarar 2021 da ta sahale bibiyar farashin da kuma sauya shi lokaci zuwa lokaci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Alburusai 400 A Delta

October 20, 2025
Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi
Manyan Labarai

Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

October 19, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna

October 19, 2025
Next Post
Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Dasa Karin Itatuwa Domin Samar Da Sin Mai Kyan Gani

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Dasa Karin Itatuwa Domin Samar Da Sin Mai Kyan Gani

LABARAI MASU NASABA

Hukumar EFCC Ta Tsare Wasu Jami’anta 10 Bisa Zargin Karkatar Da Kayan Aiki

EFCC Ta Ƙwato Kadarorin Naira Biliyan 500 A Ƙarƙashin Gwamnatin Tinubu – Shettima

October 20, 2025
Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da ‘Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da ‘Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

October 20, 2025
Bayan Kauce Hanya, Jirgi Ya Afka Cikin Teku A Hong Kong 

Bayan Kauce Hanya, Jirgi Ya Afka Cikin Teku A Hong Kong 

October 20, 2025
Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja

Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja

October 20, 2025
Wani Mai Taɓin Hankali Ya Kashe Mutum 1, Ya Raunata 3 A Taraba

Wani Mai Taɓin Hankali Ya Kashe Mutum 1, Ya Raunata 3 A Taraba

October 20, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kama Alburusai 400 A Delta

October 20, 2025
Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

October 19, 2025
Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

October 19, 2025
Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

October 19, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.