ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kudin Wutar Lantarki A Nijeriya 

by Sadiq
2 years ago
Lantarki

Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Kasa, ta amince da karin kudin wutar lantarki da ‘yan Nijeriya ke biya.

Mataimakin shugaban hukumar, Musliu Oseni ya shaida wa taron manema labarai a Abuja, inda ya ce kwastomomi za su rika biyan Naira 225 na kilowat cikin sa’a guda, sabanin Naira 66 da suka saba biya a baya.

  • Amurka Mai Matukar Son Kutse Ta Yanar Gizo Ta Zargi Wasu Kan Wannan Batu
  • Mata Ke Shugabantar Kashi 36 Na Bankunan Nijeriya

Kwastamomin da ke karkashin rukunin A, na shan wutar lantarki na tsawon sa’o’i 20 a kullum.

ADVERTISEMENT

Oseni ya ce, wadannan kwastamomin na wakiltar kashi 15 na mutanen da ke biyan kudi don shan wutar lantarkin a Nijeriya.

Ya kara da cewa, sun kuma mayar da wasu kwastamominsu zuwa rukunin B daga rukunin A na masu shan wutar lantarkin saboda rashin ba su wutar na tsawon sa’o’i 20 a kowace rana.

LABARAI MASU NASABA

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

Sai dai jami’n ya ce, sabon tsarin karin kudin ba zai shafi sauran kwastomomin da ke shan wutar lantarki a karkashin sauran rukunin ba.

Tashin Farashin Gas Ne Ya Kawo Karin Kudin Lantarki 

Da ma matakin hukumar da ke kula da hada-hadar albarkatun man fetur na karin farashin gas ya sanya fargabar yiwuwar farashin lantarki ya karu a sassan Nijeriya, daidai lokacin da hukumar lantarkin ke sanar da karuwar mutanen da ke amfani da mita.

Cikin wata sanarwar da hukumar ta fitar mai dauke da sa hannun shugabanta, Farouk Ahmed ta bukaci kara farashin gas din da ake sayarwa kamfanonin rarraba lantarki daga farashin dala bitu da centi 18 kan kowanne cubic zuwa dala biyu da centi 42.

Kazalika, sanarwar ta nemi kara farashin gas din da ake sayarwa daidaikun jama’a zuwa dala biyu da centi 92 daga dala biyu da centi 50 da ake sayarwa a baya.

A cewar Farouk, matakin da hukumar ta dauka ya yi daidai da tanadin sashe na 167 na dokar masana’antar man fetur ta shekarar 2021 da ta sahale bibiyar farashin da kuma sauya shi lokaci zuwa lokaci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Manyan Labarai

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025
Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 
Manyan Labarai

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
Next Post
Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Dasa Karin Itatuwa Domin Samar Da Sin Mai Kyan Gani

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Dasa Karin Itatuwa Domin Samar Da Sin Mai Kyan Gani

LABARAI MASU NASABA

HOTUNA: Yadda Gobara Ta Ƙone Shaguna 25 A Kasuwar Singa A Kano

HOTUNA: Yadda Gobara Ta Ƙone Shaguna 25 A Kasuwar Singa A Kano

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

November 11, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Yi Barazanar Maka BBC A Kotu Tare Da Neman Diyyar $1bn

November 11, 2025
Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

November 10, 2025
Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

November 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

November 10, 2025
Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

November 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.