• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Abinci 4,200 Ga Marasa Karfi A Bauchi

by Sulaiman and Khalid Idris Doya
3 years ago
Bauchi

Gwamnatin tarayya ta raba kayayyakin abinci da yawansu ya kai buhu dubu hudu da dari biyu (4,200) ga al’ummar jihar Bauchi domin rage kaifin talauci da fatara a tsakanin al’umma.

Kayan abincin sun kunshi buhun Dawa 1,200, buhun Masara 1,200, buhunan Garin Kwaki 1,200 da kuma Gero buhu 600 domin raba wa marasa karfi a cikin al’umman jihar.
Da take mika kayayyakin a sakatariyar APC da ke Bauchi, karamar ministan ma’aikatar kasuwanci da masana’antu da zuba hannun jari, Ambasada Mariam Yalwaji Katagum, ta ce, tallafin an yi ne domin rage wa mutanen da suke fama da wahalar rayuwa dawainiyar da suke ciki.

  • Hatsarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 11, Ya Jikkata 8 A Bauchi

Ministar wacce ta samu wakilcin babban mai bada shawara, Dakta Ahmad Mabudi, ta misalta tallafin a matsayin wani bangare na kokarin shugaban kasa Muhammadu Buhari na cire miliyoyin mutane daga kangin talauci da fatara.

“Babbar fatanmu a nan shine a tabbatar an yi adalci wajen rabon, kuma ina jawo hankalin masu kula da rabon da su tabbatar sun yi adalci domin wadanda suka cancanta su samu daga kowace jam’iyya kuma mutum ya fito ba wai zallar ‘yan APC ba.”
Katagum ta jinjina wa jagororin jam’iyyar APC na jihar Bauchi bisa kokarin da suka yi wajen ganin an samu nasarar kawo wannan tallafin.

A nasa bangaren, shugaban jam’iyyar APC na jihar Bauchi Alhaji Babayo Aliyu Misau, wanda ya samu wakilcin sakataren jam’iyyar, Mustapha Zirami, ya ce, an samar da kayan abincin ne da nufin raba wa ga marasa karfi da suke fadin jihar.

LABARAI MASU NASABA

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Ya kuma ce, za a rabar da kayan abincin ne ga kowani bangare ba tare da la’akari daga wacce jam’iyya mutum ya fito ba.
Ya gode wa ministar bisa wannan abinci da ta yi tsayuwar daka wajen kawo shi jihar, sai ya jawo hankalin masu alhalin rabon da su ji tsoron Allah kada su sanya son zuciya wajen yin rabon.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP
Labarai

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato
Labarai

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Next Post
Duk ‘Ya’yan Kungiyarmu Ba Su Da Kudin Motar Zuwa Aiki —Shugaban ASUU

Duk 'Ya'yan Kungiyarmu Ba Su Da Kudin Motar Zuwa Aiki —Shugaban ASUU

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.