• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Abinci 4,200 Ga Marasa Karfi A Bauchi

by Sulaiman and Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Gwamna Bala Ya Jinjina Wa Takwaransa Na Borno Kan Yaki Da Boko Haram
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta raba kayayyakin abinci da yawansu ya kai buhu dubu hudu da dari biyu (4,200) ga al’ummar jihar Bauchi domin rage kaifin talauci da fatara a tsakanin al’umma.

Kayan abincin sun kunshi buhun Dawa 1,200, buhun Masara 1,200, buhunan Garin Kwaki 1,200 da kuma Gero buhu 600 domin raba wa marasa karfi a cikin al’umman jihar.
Da take mika kayayyakin a sakatariyar APC da ke Bauchi, karamar ministan ma’aikatar kasuwanci da masana’antu da zuba hannun jari, Ambasada Mariam Yalwaji Katagum, ta ce, tallafin an yi ne domin rage wa mutanen da suke fama da wahalar rayuwa dawainiyar da suke ciki.

  • Hatsarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 11, Ya Jikkata 8 A Bauchi

Ministar wacce ta samu wakilcin babban mai bada shawara, Dakta Ahmad Mabudi, ta misalta tallafin a matsayin wani bangare na kokarin shugaban kasa Muhammadu Buhari na cire miliyoyin mutane daga kangin talauci da fatara.

“Babbar fatanmu a nan shine a tabbatar an yi adalci wajen rabon, kuma ina jawo hankalin masu kula da rabon da su tabbatar sun yi adalci domin wadanda suka cancanta su samu daga kowace jam’iyya kuma mutum ya fito ba wai zallar ‘yan APC ba.”
Katagum ta jinjina wa jagororin jam’iyyar APC na jihar Bauchi bisa kokarin da suka yi wajen ganin an samu nasarar kawo wannan tallafin.

A nasa bangaren, shugaban jam’iyyar APC na jihar Bauchi Alhaji Babayo Aliyu Misau, wanda ya samu wakilcin sakataren jam’iyyar, Mustapha Zirami, ya ce, an samar da kayan abincin ne da nufin raba wa ga marasa karfi da suke fadin jihar.

Labarai Masu Nasaba

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

Ya kuma ce, za a rabar da kayan abincin ne ga kowani bangare ba tare da la’akari daga wacce jam’iyya mutum ya fito ba.
Ya gode wa ministar bisa wannan abinci da ta yi tsayuwar daka wajen kawo shi jihar, sai ya jawo hankalin masu alhalin rabon da su ji tsoron Allah kada su sanya son zuciya wajen yin rabon.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Babu Cutar Da Ta Barke A Sansanin ‘Yan Gudun Hijiranmu – Gwamnatin Kogi

Next Post

Duk ‘Ya’yan Kungiyarmu Ba Su Da Kudin Motar Zuwa Aiki —Shugaban ASUU

Related

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya
Labarai

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

7 hours ago
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano
Labarai

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

7 hours ago
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari
Labarai

Za A Dinga Tunawa Da Buhari A Matsayin Waliyyi A Siyasar Nijeriya —Dakta Zangina

8 hours ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

9 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas

9 hours ago
Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba
Ra'ayi Riga

Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba

10 hours ago
Next Post
Duk ‘Ya’yan Kungiyarmu Ba Su Da Kudin Motar Zuwa Aiki —Shugaban ASUU

Duk 'Ya'yan Kungiyarmu Ba Su Da Kudin Motar Zuwa Aiki —Shugaban ASUU

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.