• English
  • Business News
Monday, October 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Umarci A Sayar Da Kamfanonin Samar Da Wuta 4

by Bello Hamza
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
TCN

A halin yanzu gwamnatin tarayya da bayar da umarnin sake sayar da wasu kamfanonin samar da wutar lantarki 4 ta kuma umarci a sake rarraba wasu kamfanonin zuwa kananan kamfanoni saboda girmansu ya na kawo cikas ga yadda suke gudanar da ayyukansu.

Sanarwar ta kuma ce gwamnati ba za ta janye sayar da kamfanonin da ta yi ba amma za a sake rarraba su don su samu yin aiki yadda ya kamata, al’umma su amfana da ayyukansu ba kamar yadda lamarin yake a halin yanzu ba.

  • Matsalar Tsaro: Gwamnan Zamfara Ya Nanata Bukatar Amfani Da Fasahar Zamani
  • Zargin Badakala: Tataburzar EFCC Da Yahaya Bello Na Daukar Sabon Salo

Wannan kuma yana zuwa ne a daidai lokacin da gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin a sayar da wasu kamfanoni samar da wutar lantarki 4 (Discos) wadanda bankuna da kamfanin AMCON suka karbe ragamar tafiyar da su saboda basuka.

Bankin UBA ne ta karbe harkokin kamfanin samar da wuta na Abuja yayin da bankin Fidelity Bank ya karbe harkokin kamfanin samar da wuta na Benin da Kaduna da na Kano. Sai kuma kamfanin samar da wuta na Ibadan da ya koma karkashin kamfanin AMCON. An yanke wa wadannan kamfannnin hukuncin ne saboda sun kasa biyan kudaden da wadannan bankuna ke binsu.

Gwamnati ta bayyana cewa, wadanda suka sayi kamfanonin a lokacin da aka yi gwanjon su ne tunda farko a shekarar 2013 ne basu da kudi da kuma kwarewar da ake bukata na tafiyar da kamfanoni irin wannan.

Labarai Masu Nasaba

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

Wannan ma yana zuwa ne a yayin da majalisar dattawa ta caccaki kamfanonin Discos a kan rashin iya aiki tun da aka sayar musu da kamfanonin a shekara 10 da suka wuce.

A jawabinsa a yayin da ‘yan kwamitin majalisar dattawa a kan wutar lantarki a karkashin jagorancin Sanata Eyinnaya Abaribe, suka kai masa ziyara, Ministan wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana cewa, a halin yanzu gwamnatin tarayya ta fara aikin sake fasalin kamfanonin samar da wuta 11 na kasar nan.

Ya ce, akwai ayyyuka fiye da 100 da kamfanonin suka bayar amma fiye da shekara 23 da suka wuce amma har yanzu ba a kammala ba.

ShareTweetSendShare
Bello Hamza

Bello Hamza

Related

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

3 days ago
Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho
Tattalin Arziki

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

3 days ago
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG
Tattalin Arziki

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

1 week ago
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Gudanar Da Bincike Kan Fashewar Bututun Iskar Gas Na Nord Stream Karkashin Jagorancin MDD

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Gudanar Da Bincike Kan Fashewar Bututun Iskar Gas Na Nord Stream Karkashin Jagorancin MDD

LABARAI MASU NASABA

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025
Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

October 6, 2025
Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

October 6, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Tinubu

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

October 6, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

October 6, 2025
Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

October 6, 2025
Sojoji Sun Tarwatsa Maɓoyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

Sojoji Sun Tarwatsa Maɓoyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

October 6, 2025
Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.