• English
  • Business News
Wednesday, July 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Zamfara Ta Gwangwaje Kananan Ma’aikatan Jihar Da Sabbin Gidaje 460

by Hussein Yero
3 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Zamfara Ta Gwangwaje Kananan Ma’aikatan Jihar Da Sabbin Gidaje 460
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya mika gidaje dari hudu da sittin (460) ga kungiyar kwadago ta Nijeriya (NLC) reshen jihar Zamfara, domin rabawa kananan ma’aikata a jihar.

Gwamna Matawalle ya bayyana hakan yayin da yake jawabi a wajen bikin na mika rukunin gidajen da ke kan titin Gidan Dawa Daza a Gusau, babban birnin jihar.

  • 2023: Zan Dora Daga Inda Na Tsaya Idan Na Zarce – Matawalle
  • Gwamnatin Zamfara Ta Gano Likitocin Bogi 199 A Jihar

Gwamnan ya bayyana cewa samar da gidajen na daya daga cikin kokarin gwamnatinsa na samar da wurin kwana na dindindin ga ma’aikatan gwamnati a jihar manyan da kananansu”.

“Ya kara da cewa, baya ga samar da gidaje dari hudu da sittin da aka kammala na kananan ma’aikata, za a sake gina wasu gidaje 1000 ga manyan ma’aikatan gwamnati a fadin jihar, inda ya yi nuni da cewa a cikin makon nan ne zai yi bikin kaddamar da harsashin ginin ma’aikatan.

Matwalle ya ce za a gina gidaje dubu daya a Gusau, da nufin magance kalubalen wurin kwana na manyan da kananan ma’aikata a jihar.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku MiÆ™a Wuya – Ribadu Ya GargaÉ—i ‘Yan Bindiga

“Matawalen ya bayyana matukar damuwarsa kan yadda ma’aikatan gwamnati ke yin ritaya bayan shekaru talatin da biyar suna aiki ba tare da sun mallaki gida ba, wannan ya ce gwamnatinsa za ta magance hakan ta hanyar gina musu gidajan.

A cewar Gwamnan, rukunin farko da na biyu na gidajen da suka kai dari hudu da sittin za a raba su ne ga ma’aikata tare da rage kashi arba’in cikin dari na jimillar kudaden da za a biya cikin shekaru goma.

Gwamna Bello Matawalle ya yi kira ga shugabannin kungiyar kwadago ta Nijeriya (NLC) da su hada kai da ofishin shugaban ma’aikata na jiha da kuma hukumar kula da harkokin kwadago domin tabbatar da adalci wajen rabon gidajen domin amfanar ma’aikatan gwamnati.

Shugaban Kungiyar Kwadago ta Nijeriya, Kwamared Sani Halliru Magajin Rafin Kurya, ya bayyana jin dadinsa ga Gwamnan bisa shirinsa na samar da gidajen kwana ga ma’aikatan da ke aiki.

Kwamared Sani Halliru, a madadin daukacin ma’aikatan jihar ya godewa gwamnan kan yadda ya ceto dubban ma’aikata da iyalansu daga matsalar rashin matsuguni musamman bayan ritayar da suka yi tare da tabbatar wa Gwamna Matawalle goyon bayan ma’aikata da hadin kai domin gwamnatinsa ta samu nasara ga kowa da kowa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ganduje Ya Jajanta Wa Rundunar ‘Yansandan Kano Kan Gobarar Da Ta Tashi A Ofishinta

Next Post

‘Yan Ta’addar Da Suka Yi Garkuwa Da DPO A Jihar Filato Sun Sake Shi

Related

Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

17 minutes ago
Tinubu Ya Nada Ribadu Da Wasu A Matsayin Masu Ba Shi Shawara
Manyan Labarai

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku MiÆ™a Wuya – Ribadu Ya GargaÉ—i ‘Yan Bindiga

3 hours ago
Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace
Manyan Labarai

Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

13 hours ago
Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke ƘarÆ™ashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang
Labarai

Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke ƘarÆ™ashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang

14 hours ago
Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu
Labarai

Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu

16 hours ago
Birtaniya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Mutane 33 A Zamfara
Labarai

Birtaniya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Mutane 33 A Zamfara

17 hours ago
Next Post
Mutum 25 Ne Suka Bace Cikin Wata 6 A Jihar Abia — ‘Yan Sanda

'Yan Ta'addar Da Suka Yi Garkuwa Da DPO A Jihar Filato Sun Sake Shi

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

July 30, 2025
Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

July 30, 2025
Tinubu Ya Nada Ribadu Da Wasu A Matsayin Masu Ba Shi Shawara

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku MiÆ™a Wuya – Ribadu Ya GargaÉ—i ‘Yan Bindiga

July 30, 2025
Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

July 29, 2025
Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

July 29, 2025
Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

July 29, 2025
Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

July 29, 2025
Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke ƘarÆ™ashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang

Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke ƘarÆ™ashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang

July 29, 2025
Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

July 29, 2025
Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

July 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.