• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwarzon Afirka: Ademola Lookman Ya Kafa Tarihi

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
10 months ago
Lookman

Matashin dan wasa Ademola Lookman, shi ne dan wasan Nijeriya na shida jimilla da ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon Afirka da hukumar kula da kwallon kafa ta Nahiyar Afirka CAF ke bayarwa duk shekara.

Lookman ya jinjina kyautar da aka ba shi ne a birnin Marrakech na kasar Mkoocco a daren Litinin, kuma karo na bakwai kenan da dan Nijeriya ke lashe ta a tarihi tun daga lokacin da aka fara bayar da kyautar a Afirka.

  • Ademola Lookman Ya Lashe Kyautar Gwarzon Dan Wasan Afrika Na 2024
  • ASUU Ta Yi Kira Ga Majalisar Kasa Ta Cire TETfund Daga Tsarin Sabuwar Dokar Haraji

Lookman, mai shekara 27 ya bi sawun Osimhen, wanda ya ci kyautar a 2023, inda ya zama karo na biyu kenan da dan Nijeriya ya karbi kambin daga hannun dan Nijeriya bayan Nwankwo Kanu (1996) da Bictor Ikpeba (1997).

“Wannan babban lamari ne kuma lokaci mai muhimmanci sosai a gare ni, abin farin ciki ne shiga jerin kwararrun ‘yan wasa da suka yi nasara sosai a wasan kwallon kafa a wannan Nahiyar ta mu” a cewar Lookman bayan ya karbi kambun nasa.

Duk da cewa tsohon dan wasan Ibory Coast Yaya Toure na Ibory Coast ya lashe kyautar har sau hudu a jere, ‘yan Nijeriya ne suka fi yawa wajen lashe ta a tarihi. Kuma dan Nigeriya ne y afara lashe kyautar, wato Rashidi Yakini a shekarar 1993.

LABARAI MASU NASABA

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

Lookman mai buga wa kungiyar kwallon kafa ta Atalanta wasa a gasar Serie A ta Italiya ya bi sawun ‘yan Nijeriya biyar da suka yi nasarar lashe kyautar a tarihi tun daga shekarar 1992.

 

‘Yan Nijeriya da suka lashe kyautar:

Rashidi Yekini – 1993. Emmanuel Amunike – 1994. Kanu Nwakwo – 1996. Bictor Ikpeba – 1997. Kanu Nwakwo – 1999 Bictor Osimhen – 2023. Ademola Lookman – 2024

Jerin ‘yan wasan da suka lashe kyautar a tarihi:

2023: Bictor Osimhen, Nijeriya – Napoli (ITA) 2022: Sadio Mané, Senegal – Liberpool (ENG) 2021: Ba a bayar ba- 2020: Ba a bayar ba.

2019: Sadio Mané, Senegal – Liberpool (ENG) 2018: Mohamed Salah, Egypt – Liberpool (ENG) 2017: Mohamed Salah, Egypt – Liberpool (ENG) 2016: Riyad Mahrez, Algeria – Leicester City (ENG) 2015: Pierre-Emerick Aubameyang, Gabon – Bkoussia Dkotmund (GER) 2014: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2013: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2012: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2011: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG)

2010: Samuel Eto’o, Cameroun – Inter Milan (ITA) 2009: Didier Drogba, Côte d’Idaoire – Chelsea (ENG)

2008: Emmanuel Adébayko, Togo – Arsenal (ENG) 2007: Frédéric Kanouté, Mali – Sedailla FC (ESP) 2006: Didier Drogba, Cote d’Ibore – Chelsea (ENG) 2005: Samuel Eto’o, Cameroun – FC Barcelona (ESP) 2004: Samuel Eto’o, Cameroun – FC Barcelona (ESP) 2003: Samuel Eto’o, Cameroun – Real Mallkoca (ESP) 2002: El Hadji Diouf, Sénégal – Liberpool (ENG) 2001: El Hadji Diouf, Sénégal – Lens (FRA) 2000: Patrick Mboma, Cameroon – Parma (ITA) 1999: Nwankwo Kanu, Nijeriya – Arsenal (ENG)

1998: Mustapha Hadji, Maroc – Depkotidao La Ckouna (ESP) 1997: Bictor Ikpeba, Nijeriya – AS Monaco (FRA) 1996: Nwankwo Kanu, Nijeriya – Inter Milan (ITA)

1995: Gekoge Weah, Liberia – AC Milan (ITA) 1994: Emmanuel Amunike, Nijeriya – Sporting Lisbon (PKO) 1993: Rashidi Yekini, Nijeriya – DAitória FC (PKO) 1992: Abedi Pelé, Ghana – Olympikue de Marseille (FRA)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi
Wasanni

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

October 28, 2025
El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid
Wasanni

El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

October 26, 2025
Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru
Wasanni

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

October 26, 2025
Next Post
Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

October 29, 2025
Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya: Ku Dora Wa Buhari Alhakin Matsatsin Tattalin Arziki Ba Tinubu Ba

Tsoron Boko Haram Ne Ya Sa Jonathan Ya Fasa Cire Tallafin Man Fetur – Sanusi II

October 29, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

October 28, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

October 28, 2025
Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.