• English
  • Business News
Wednesday, September 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwarzon Afirka: Ademola Lookman Ya Kafa Tarihi

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
9 months ago
in Wasanni
0
Gwarzon Afirka: Ademola Lookman Ya Kafa Tarihi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matashin dan wasa Ademola Lookman, shi ne dan wasan Nijeriya na shida jimilla da ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon Afirka da hukumar kula da kwallon kafa ta Nahiyar Afirka CAF ke bayarwa duk shekara.

Lookman ya jinjina kyautar da aka ba shi ne a birnin Marrakech na kasar Mkoocco a daren Litinin, kuma karo na bakwai kenan da dan Nijeriya ke lashe ta a tarihi tun daga lokacin da aka fara bayar da kyautar a Afirka.

  • Ademola Lookman Ya Lashe Kyautar Gwarzon Dan Wasan Afrika Na 2024
  • ASUU Ta Yi Kira Ga Majalisar Kasa Ta Cire TETfund Daga Tsarin Sabuwar Dokar Haraji

Lookman, mai shekara 27 ya bi sawun Osimhen, wanda ya ci kyautar a 2023, inda ya zama karo na biyu kenan da dan Nijeriya ya karbi kambin daga hannun dan Nijeriya bayan Nwankwo Kanu (1996) da Bictor Ikpeba (1997).

“Wannan babban lamari ne kuma lokaci mai muhimmanci sosai a gare ni, abin farin ciki ne shiga jerin kwararrun ‘yan wasa da suka yi nasara sosai a wasan kwallon kafa a wannan Nahiyar ta mu” a cewar Lookman bayan ya karbi kambun nasa.

Duk da cewa tsohon dan wasan Ibory Coast Yaya Toure na Ibory Coast ya lashe kyautar har sau hudu a jere, ‘yan Nijeriya ne suka fi yawa wajen lashe ta a tarihi. Kuma dan Nigeriya ne y afara lashe kyautar, wato Rashidi Yakini a shekarar 1993.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein

Lookman mai buga wa kungiyar kwallon kafa ta Atalanta wasa a gasar Serie A ta Italiya ya bi sawun ‘yan Nijeriya biyar da suka yi nasarar lashe kyautar a tarihi tun daga shekarar 1992.

 

‘Yan Nijeriya da suka lashe kyautar:

Rashidi Yekini – 1993. Emmanuel Amunike – 1994. Kanu Nwakwo – 1996. Bictor Ikpeba – 1997. Kanu Nwakwo – 1999 Bictor Osimhen – 2023. Ademola Lookman – 2024

Jerin ‘yan wasan da suka lashe kyautar a tarihi:

2023: Bictor Osimhen, Nijeriya – Napoli (ITA) 2022: Sadio Mané, Senegal – Liberpool (ENG) 2021: Ba a bayar ba- 2020: Ba a bayar ba.

2019: Sadio Mané, Senegal – Liberpool (ENG) 2018: Mohamed Salah, Egypt – Liberpool (ENG) 2017: Mohamed Salah, Egypt – Liberpool (ENG) 2016: Riyad Mahrez, Algeria – Leicester City (ENG) 2015: Pierre-Emerick Aubameyang, Gabon – Bkoussia Dkotmund (GER) 2014: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2013: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2012: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2011: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG)

2010: Samuel Eto’o, Cameroun – Inter Milan (ITA) 2009: Didier Drogba, Côte d’Idaoire – Chelsea (ENG)

2008: Emmanuel Adébayko, Togo – Arsenal (ENG) 2007: Frédéric Kanouté, Mali – Sedailla FC (ESP) 2006: Didier Drogba, Cote d’Ibore – Chelsea (ENG) 2005: Samuel Eto’o, Cameroun – FC Barcelona (ESP) 2004: Samuel Eto’o, Cameroun – FC Barcelona (ESP) 2003: Samuel Eto’o, Cameroun – Real Mallkoca (ESP) 2002: El Hadji Diouf, Sénégal – Liberpool (ENG) 2001: El Hadji Diouf, Sénégal – Lens (FRA) 2000: Patrick Mboma, Cameroon – Parma (ITA) 1999: Nwankwo Kanu, Nijeriya – Arsenal (ENG)

1998: Mustapha Hadji, Maroc – Depkotidao La Ckouna (ESP) 1997: Bictor Ikpeba, Nijeriya – AS Monaco (FRA) 1996: Nwankwo Kanu, Nijeriya – Inter Milan (ITA)

1995: Gekoge Weah, Liberia – AC Milan (ITA) 1994: Emmanuel Amunike, Nijeriya – Sporting Lisbon (PKO) 1993: Rashidi Yekini, Nijeriya – DAitória FC (PKO) 1992: Abedi Pelé, Ghana – Olympikue de Marseille (FRA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Firaministan Kasar Sin Ya Bukaci A Samar Da Sabbin Nasarori A Fannin Ci Gaba Mai Inganci

Next Post

Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

Related

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 
Wasanni

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

13 hours ago
Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein
Wasanni

Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein

1 day ago
Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana
Wasanni

Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana

3 days ago
Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana
Wasanni

Ƴan Wasan Nijeriya Da Suka Sauya Sheka A Kasuwar Musayar Ƴan Ƙwallo Ta Bana

3 days ago
Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda
Wasanni

Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya Farfaɗo Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda

4 days ago
Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo
Wasanni

Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo

6 days ago
Next Post
Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

LABARAI MASU NASABA

Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

September 10, 2025
majalisar kasa

Majalisa Ta Bai Wa Minista Sa’o’i 48 Ya Bayyana A Gabanta Kan Hatsarin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna

September 10, 2025
Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

September 9, 2025
IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

September 9, 2025
An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

September 9, 2025
Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

September 9, 2025
Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

September 9, 2025
Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

September 9, 2025
Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

September 9, 2025
Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.