• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwarzon Afirka: Ademola Lookman Ya Kafa Tarihi

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
6 months ago
in Wasanni
0
Gwarzon Afirka: Ademola Lookman Ya Kafa Tarihi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matashin dan wasa Ademola Lookman, shi ne dan wasan Nijeriya na shida jimilla da ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon Afirka da hukumar kula da kwallon kafa ta Nahiyar Afirka CAF ke bayarwa duk shekara.

Lookman ya jinjina kyautar da aka ba shi ne a birnin Marrakech na kasar Mkoocco a daren Litinin, kuma karo na bakwai kenan da dan Nijeriya ke lashe ta a tarihi tun daga lokacin da aka fara bayar da kyautar a Afirka.

  • Ademola Lookman Ya Lashe Kyautar Gwarzon Dan Wasan Afrika Na 2024
  • ASUU Ta Yi Kira Ga Majalisar Kasa Ta Cire TETfund Daga Tsarin Sabuwar Dokar Haraji

Lookman, mai shekara 27 ya bi sawun Osimhen, wanda ya ci kyautar a 2023, inda ya zama karo na biyu kenan da dan Nijeriya ya karbi kambin daga hannun dan Nijeriya bayan Nwankwo Kanu (1996) da Bictor Ikpeba (1997).

“Wannan babban lamari ne kuma lokaci mai muhimmanci sosai a gare ni, abin farin ciki ne shiga jerin kwararrun ‘yan wasa da suka yi nasara sosai a wasan kwallon kafa a wannan Nahiyar ta mu” a cewar Lookman bayan ya karbi kambun nasa.

Duk da cewa tsohon dan wasan Ibory Coast Yaya Toure na Ibory Coast ya lashe kyautar har sau hudu a jere, ‘yan Nijeriya ne suka fi yawa wajen lashe ta a tarihi. Kuma dan Nigeriya ne y afara lashe kyautar, wato Rashidi Yakini a shekarar 1993.

Labarai Masu Nasaba

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

Lookman mai buga wa kungiyar kwallon kafa ta Atalanta wasa a gasar Serie A ta Italiya ya bi sawun ‘yan Nijeriya biyar da suka yi nasarar lashe kyautar a tarihi tun daga shekarar 1992.

 

‘Yan Nijeriya da suka lashe kyautar:

Rashidi Yekini – 1993. Emmanuel Amunike – 1994. Kanu Nwakwo – 1996. Bictor Ikpeba – 1997. Kanu Nwakwo – 1999 Bictor Osimhen – 2023. Ademola Lookman – 2024

Jerin ‘yan wasan da suka lashe kyautar a tarihi:

2023: Bictor Osimhen, Nijeriya – Napoli (ITA) 2022: Sadio Mané, Senegal – Liberpool (ENG) 2021: Ba a bayar ba- 2020: Ba a bayar ba.

2019: Sadio Mané, Senegal – Liberpool (ENG) 2018: Mohamed Salah, Egypt – Liberpool (ENG) 2017: Mohamed Salah, Egypt – Liberpool (ENG) 2016: Riyad Mahrez, Algeria – Leicester City (ENG) 2015: Pierre-Emerick Aubameyang, Gabon – Bkoussia Dkotmund (GER) 2014: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2013: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2012: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2011: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG)

2010: Samuel Eto’o, Cameroun – Inter Milan (ITA) 2009: Didier Drogba, Côte d’Idaoire – Chelsea (ENG)

2008: Emmanuel Adébayko, Togo – Arsenal (ENG) 2007: Frédéric Kanouté, Mali – Sedailla FC (ESP) 2006: Didier Drogba, Cote d’Ibore – Chelsea (ENG) 2005: Samuel Eto’o, Cameroun – FC Barcelona (ESP) 2004: Samuel Eto’o, Cameroun – FC Barcelona (ESP) 2003: Samuel Eto’o, Cameroun – Real Mallkoca (ESP) 2002: El Hadji Diouf, Sénégal – Liberpool (ENG) 2001: El Hadji Diouf, Sénégal – Lens (FRA) 2000: Patrick Mboma, Cameroon – Parma (ITA) 1999: Nwankwo Kanu, Nijeriya – Arsenal (ENG)

1998: Mustapha Hadji, Maroc – Depkotidao La Ckouna (ESP) 1997: Bictor Ikpeba, Nijeriya – AS Monaco (FRA) 1996: Nwankwo Kanu, Nijeriya – Inter Milan (ITA)

1995: Gekoge Weah, Liberia – AC Milan (ITA) 1994: Emmanuel Amunike, Nijeriya – Sporting Lisbon (PKO) 1993: Rashidi Yekini, Nijeriya – DAitória FC (PKO) 1992: Abedi Pelé, Ghana – Olympikue de Marseille (FRA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Firaministan Kasar Sin Ya Bukaci A Samar Da Sabbin Nasarori A Fannin Ci Gaba Mai Inganci

Next Post

Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

Related

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea
Wasanni

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

20 hours ago
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata
Wasanni

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

2 days ago
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari
Wasanni

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

3 days ago
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa
Wasanni

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

4 days ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Wasanni

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

5 days ago
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?
Wasanni

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

5 days ago
Next Post
Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

LABARAI MASU NASABA

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

July 2, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

July 2, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

July 2, 2025
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

July 2, 2025
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

July 2, 2025
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

July 2, 2025
Rukunin Ƴan APC A Kano Sun Nemi A Rushe Jagorancin Jam’iyyar A Jihar

Rukunin Ƴan APC A Kano Sun Nemi A Rushe Jagorancin Jam’iyyar A Jihar

July 2, 2025
Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.