ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwarzon Afirka: Ademola Lookman Ya Kafa Tarihi

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
2 years ago
Lookman

Matashin dan wasa Ademola Lookman, shi ne dan wasan Nijeriya na shida jimilla da ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon Afirka da hukumar kula da kwallon kafa ta Nahiyar Afirka CAF ke bayarwa duk shekara.

Lookman ya jinjina kyautar da aka ba shi ne a birnin Marrakech na kasar Mkoocco a daren Litinin, kuma karo na bakwai kenan da dan Nijeriya ke lashe ta a tarihi tun daga lokacin da aka fara bayar da kyautar a Afirka.

  • Ademola Lookman Ya Lashe Kyautar Gwarzon Dan Wasan Afrika Na 2024
  • ASUU Ta Yi Kira Ga Majalisar Kasa Ta Cire TETfund Daga Tsarin Sabuwar Dokar Haraji

Lookman, mai shekara 27 ya bi sawun Osimhen, wanda ya ci kyautar a 2023, inda ya zama karo na biyu kenan da dan Nijeriya ya karbi kambin daga hannun dan Nijeriya bayan Nwankwo Kanu (1996) da Bictor Ikpeba (1997).

ADVERTISEMENT

“Wannan babban lamari ne kuma lokaci mai muhimmanci sosai a gare ni, abin farin ciki ne shiga jerin kwararrun ‘yan wasa da suka yi nasara sosai a wasan kwallon kafa a wannan Nahiyar ta mu” a cewar Lookman bayan ya karbi kambun nasa.

Duk da cewa tsohon dan wasan Ibory Coast Yaya Toure na Ibory Coast ya lashe kyautar har sau hudu a jere, ‘yan Nijeriya ne suka fi yawa wajen lashe ta a tarihi. Kuma dan Nigeriya ne y afara lashe kyautar, wato Rashidi Yakini a shekarar 1993.

LABARAI MASU NASABA

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

Lookman mai buga wa kungiyar kwallon kafa ta Atalanta wasa a gasar Serie A ta Italiya ya bi sawun ‘yan Nijeriya biyar da suka yi nasarar lashe kyautar a tarihi tun daga shekarar 1992.

 

‘Yan Nijeriya da suka lashe kyautar:

Rashidi Yekini – 1993. Emmanuel Amunike – 1994. Kanu Nwakwo – 1996. Bictor Ikpeba – 1997. Kanu Nwakwo – 1999 Bictor Osimhen – 2023. Ademola Lookman – 2024

Jerin ‘yan wasan da suka lashe kyautar a tarihi:

2023: Bictor Osimhen, Nijeriya – Napoli (ITA) 2022: Sadio Mané, Senegal – Liberpool (ENG) 2021: Ba a bayar ba- 2020: Ba a bayar ba.

2019: Sadio Mané, Senegal – Liberpool (ENG) 2018: Mohamed Salah, Egypt – Liberpool (ENG) 2017: Mohamed Salah, Egypt – Liberpool (ENG) 2016: Riyad Mahrez, Algeria – Leicester City (ENG) 2015: Pierre-Emerick Aubameyang, Gabon – Bkoussia Dkotmund (GER) 2014: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2013: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2012: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG) 2011: Yaya Touré, Cote d’Ibore – Manchester City (ENG)

2010: Samuel Eto’o, Cameroun – Inter Milan (ITA) 2009: Didier Drogba, Côte d’Idaoire – Chelsea (ENG)

2008: Emmanuel Adébayko, Togo – Arsenal (ENG) 2007: Frédéric Kanouté, Mali – Sedailla FC (ESP) 2006: Didier Drogba, Cote d’Ibore – Chelsea (ENG) 2005: Samuel Eto’o, Cameroun – FC Barcelona (ESP) 2004: Samuel Eto’o, Cameroun – FC Barcelona (ESP) 2003: Samuel Eto’o, Cameroun – Real Mallkoca (ESP) 2002: El Hadji Diouf, Sénégal – Liberpool (ENG) 2001: El Hadji Diouf, Sénégal – Lens (FRA) 2000: Patrick Mboma, Cameroon – Parma (ITA) 1999: Nwankwo Kanu, Nijeriya – Arsenal (ENG)

1998: Mustapha Hadji, Maroc – Depkotidao La Ckouna (ESP) 1997: Bictor Ikpeba, Nijeriya – AS Monaco (FRA) 1996: Nwankwo Kanu, Nijeriya – Inter Milan (ITA)

1995: Gekoge Weah, Liberia – AC Milan (ITA) 1994: Emmanuel Amunike, Nijeriya – Sporting Lisbon (PKO) 1993: Rashidi Yekini, Nijeriya – DAitória FC (PKO) 1992: Abedi Pelé, Ghana – Olympikue de Marseille (FRA)

Lookman
Abba Ibrahim Wada
Website |  + posts Bio
  • Abba Ibrahim Wada
    Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City
  • Abba Ibrahim Wada
    LeBron James Zai Bar Los Angeles Lakers 
  • Abba Ibrahim Wada
    An Raba Jadawalin Gasar Premier Ta Ingila Ta Kakar Wasan 2026/2027
  • Abba Ibrahim Wada
    Daga 1930 Zuwa 2026: Yadda Aka Buga Wasa Na Dubu Ɗaya A Gasar Kofin Duniya
Lookman
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI
  • Sulaiman
    Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

MASU ALAKA

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji
Wasanni

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

July 7, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA
Wasanni

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa
Wasanni

FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

July 5, 2026
Next Post
Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

Bangaren Samarwa Da Kera Kayayyaki Na Sin Na Sauyawa Zuwa Amfani Da Fasahohin Zamani Cikin Sauri

LABARAI MASU NASABA

Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

July 9, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A  Jihar Benuwai

’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A Jihar Benuwai

July 9, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Hallaka Shugaban ’Yan Bindiga, Sun Daƙile Hare-hare A Zamfara

July 9, 2026
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

July 8, 2026
Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

July 8, 2026
Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.