• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Sana'a Sa'a

Hadin Lemon ‘Ya’yan Itatuwa

by Bilkisu Tijjani
2 months ago
in Sana'a Sa'a
0
Hadin Lemon ‘Ya’yan Itatuwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum. Barkammu da sake saduwa a wannan makon a cikin shirin namu na Girki Adon Mata, za mu yi bayani kan yadda za ki yi hada lemo kala-kala na ‘ya’yan Itatuwa:

Lemon Kokumba Da Tuffa: Abubuwan hadawa Kokumba, Tuffa, Madara, Suga, Flavour.

Yadda A Ke Hadawa
Da farko za ki wanke kokumbar da tuffa sai ki yanka su kanana ki zuba a blender ki markada, sai ki tace ki zuba madara da suga da flabour sai ki juya shi sosai, sannan ki juye shi a jug ki sa kankara ko ki sa a firinji ya yi sanyi. A sha dadi lafiya.

Lemon Na’a Na’a
Abubuwan hadawa: Ganyen na’a na’a ( mint leabes) Tsamiya, Suga, Filebo ( flabour).
Da farko za ki wanke tsamiyarki ki dora a wuta ki tafasa sai ki wanke ganyen na’a na’arki ki yi markada shi sannan ki duba tsamiyarki idan ta tafasa sai ki sauke ki tace idan kin tace sai ki tace na’a na’a ki hade su wuri guda ki zuba suga da filebo sannan ki sa a cikin firij ya yi sanyi.

Lemon Mangwaro

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ake Hada Kaltufa

Kananan Sana’oi Da Ci Gaban Kasa (3)

Kayan hadi; Mangwaro, Suga, Flabour, Lemon tsami.
Da farko za ki sami mangwaronki irin manyan nan ki wanke ki fere, bayan haka ki yanka ki zuba a blanda sai ki matse lemon tsaminki a wani abu ki tace shi ma mangwaron ki tace ki hada su waje daya ki zuba suga da filebo, sannan ki juya sosai ki dandana idan ya yi sai ki sa kankara ko ki sa afirji ya yi sanyi.

A sha dadi lafiya

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masani: Amurka Take Yada Karairayin Aikin Tilas Don Bata Sunan Kasar Sin

Next Post

Rashin Yaba Kwalliyar Mace Daga Mijinta: A Ina Gizo Yake Sakar?

Related

Yadda Ake Hada Kaltufa
Sana'a Sa'a

Yadda Ake Hada Kaltufa

4 days ago
Kananan Sana’oi Da Ci Gaban Kasa (3)
Labaran Kasuwanci

Kananan Sana’oi Da Ci Gaban Kasa (3)

5 days ago
Muhimmanci Koya Ma ‘Ya’ya Sana’oi Tun Suna kanana
Sana'a Sa'a

Muhimmanci Koya Ma ‘Ya’ya Sana’oi Tun Suna kanana

1 week ago
Manyan Kasuwannin Da Aka Fi Samun Goruba A Nijeriya
Sana'a Sa'a

Manyan Kasuwannin Da Aka Fi Samun Goruba A Nijeriya

2 weeks ago
Ko Kananan Sana’o’i Na Biya Wa ‘Yan Nijeriya Bukatunsu?
Sana'a Sa'a

Ko Kananan Sana’o’i Na Biya Wa ‘Yan Nijeriya Bukatunsu?

2 weeks ago
Masar Dankali
Sana'a Sa'a

Masar Dankali

2 weeks ago
Next Post
Rashin Yaba Kwalliyar Mace Daga Mijinta: A Ina Gizo Yake Sakar?

Rashin Yaba Kwalliyar Mace Daga Mijinta: A Ina Gizo Yake Sakar?

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.