• Leadership Hausa
Monday, August 8, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Masani: Amurka Take Yada Karairayin Aikin Tilas Don Bata Sunan Kasar Sin

by CMG Hausa
1 month ago
in Daga Birnin Sin
0
Masani: Amurka Take Yada Karairayin Aikin Tilas Don Bata Sunan Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani kwararren Ba-Amurke ya ce, “Ni a ra’ayi na, batun dokar aikin tilas ta Uyghur, ba komai ba ne illa makircin siyasa da aka kirkira domin bata sunan kasar Sin.

Daniel Kovalik, wani lauyan kasar Amurka dake koyar da hakkin dan Adam na kasa da kasa a kwalejin nazarin dokoki na jami’ar Pittsburgh, ya bayyana a zantawarsa da kamfanin dillancin labarai na Xinhua cewa, “Hakika dai, wannan ba batu ne da ya shafi hakkin dan Adam ba, tabbas. Sai dai kawai, batu ne da ya shafi yunkurin gwamnatin kasar Amurka na neman shafawa kasar Sin bakin fenti da zubar mata da kima.”

  • Ma’aikatar Wajen Kasar Sin Ta Musanta Kalaman Amurka Da Birtaniya Game Da Yankin Hong Kong

Kasar Amurka tana amfani da batun hakkin dan Adam a matsayin wani salon makirci domin yakar dukkan wadanda take son lalata hulda da su a cewar Kovalik.

Ya ce, lamarin ba shi da wata alaka da batun hakkin dan Adam, kawai dai batu ne da ya shafi moriyar Amurka ta fannonin tattalin arziki da manyan tsare-tsare.

A cewar masanin, babu abin da ya shafe su da hakkin dan Adam na kasar Sin, abin da kawai ya dame su shi ne, kasar Sin ta zama wata babbar mai fada-a-ji ta fannin tattalin arziki a duniya, kuma mai karfi ta fuskar diflomasiyya.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

Kana suna yunkurin fakewa da batun hakkin dan Adam ne wajen lahanta kasar Sin kasancewar suna daukar Sin a matsayin babbar abokiyar takarar tattalin arziki.

Kovalik ya kara da cewa, “Ina tsammanin abin da kawai ya fi dacewa shi ne kasar Sin ta ci gaba da abubuwan da take yi, ta kara matsawa gaba, ta ci gaba da ayyukan gina hanyoyin mota, da jiragen kasa, ta ci gaba da ayyukan samar da dawwamamman ci gaba, da tsame mutane daga kangin talauci.”
Ya ci gaba da cewa, kamata ya yi Sin ta ci gaba da abubuwan da ta sanya a gabanta.

Duniya tana kallon yadda kasar Sin take. Batun yada farfagandar kasashen yammacin duniya ba zai taba sanyaya gwiwar kasar Sin kan manufofinta ba.(Ahmad)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hukumar Raya Birnin Tarayya Abaju Ta Rusa Garejin Kanikawa Da Ke Nyanya

Next Post

Hadin Lemon ‘Ya’yan Itatuwa

Related

Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi

6 mins ago
Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041
Daga Birnin Sin

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

1 hour ago
Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu
Daga Birnin Sin

Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

2 hours ago
Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”
Daga Birnin Sin

Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

3 hours ago
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

4 hours ago
Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa
Daga Birnin Sin

Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

5 hours ago
Next Post
Hadin Lemon ‘Ya’yan Itatuwa

Hadin Lemon 'Ya'yan Itatuwa

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi

Sin Ta Kare Matakan Martani Da Ta Dauka Kan Yankin Taiwan Saboda Ziyarar Pelosi

August 8, 2022
Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

August 8, 2022
Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

Yawan Musayar Kudaden Da Aka Adana Na Sin A Karshen Watan Yuli Ya Kai Dalar Tiriliyan 3.1041

August 8, 2022
Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

Wani Dalibin Sakandire Ya Hada Mutum-Mutumi Mai Motsi A Kano

August 8, 2022
Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

Lardin Hunan Na Kasar Sin Da Kasashen Afrika Na Gwajin Biyan Kudin Cinikayya Da Takardun Kudadensu

August 8, 2022
Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

Kowa Ya San Ainihin Makasudin Pelosi Kan Hujjarta Ta “Demokuradiyya”

August 8, 2022
Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

Tsohon Shugaban Hukumar Binciken Sararin Samaniya Ta Kasa NARSDA, Ya Rasu

August 8, 2022
Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

Wang Yi: Bangarori 3 Na Kuskuren Da Amurka Ta Yi Kan Batun Taiwan

August 8, 2022
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

August 8, 2022
Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

August 8, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.