ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2023: NAHCON Ta Yi Jigilar Maniyyata 2,996 Zuwa Saudiyya Cikin Kwanaki 3

by Muhammad
2 years ago
NAHCON

Kwanaki uku da fara jigilar maniyyata aikin Hajji na shekarar 2023 a Nijeriya, hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta kwashe alhazai 2,996 zuwa kasar Saudiyya.

Idan baku manta ba, Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya samu wakilcin Karamin Ministan Harkokin Waje, Amb. Zubairu Dada, a ranar Alhamis, 25 ga watan Mayu, 2023, inda ya kaddamar da aikin jigilar jiragen sama na shekarar 2023 a tashar Alhazai ta filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja tare da alhazai 472 daga jihar Nasarawa da jami’an NAHCON 27 a cikin jirgin farko na Max Air zuwa Madina.

  • Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata
  • NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

Wani sabon rahoto da hukumar NAHCON ta fitar ya nuna cewa a ranar Juma’a 26 ga watan Mayu kashi na biyu na alhazai ya tashi daga jihar Bauchi a jirgin MaxAir mai lamba NGL1001 zuwa Jeddah tare da alhazai 549 daga jihar Filato, wadanda suka kunshi maza 339 da mata 210 a cikin jirgin.

ADVERTISEMENT

Haka kuma a ranar Juma’a jirgin NIG9005 ero Contractor ya tashi daga Abuja zuwa Madina, inda ya yi jigilar maniyyata 450 daga jihar Nasarawa da jami’ai 13. Mahajjatan da ke cikin jirgin Aero Contractor inda yake dauke da maza 275 da mata 175. Wannan dai shi ne karo na uku da aka yi jigilar Alhazai, ya kai jimillar Alhazai 1,471.

Asabar da ta gabata an yi jigalar Alhazai zuwa Madina tare da maniyata 841 da 422 na jihohin Sokoto da Zamfara, yayin da Air Peace. Jirgin mai lamba P47902 ya taso daga Legas zuwa Madina tare da mahajjata 262 daga jihar Kwara, wanda ya kawo adadin maniyyatan da aka yi jigilarsu zuwa kasar Saudiyya ya zuwa yanzu jimilla 2,574.

LABARAI MASU NASABA

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

An yi jigilar mahajjatan zuwa kasa mai tsarki a cikin jirage biyar daga filayen tashi da saukar jiragen sama guda hudu da kuma jiragen guda hudu masu jigilar alhazai na jihohi biyar daban-daban.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4
Manyan Labarai

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna
Labarai

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

November 13, 2025
Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2
Manyan Labarai

Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2

November 13, 2025
Next Post
Buhari Ya Karrama Marigayi Sam Nda-isaiah Da Lambar Yabo Ta OFR

Buhari Ya Karrama Marigayi Sam Nda-isaiah Da Lambar Yabo Ta OFR

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025
Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

November 13, 2025
Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

November 13, 2025
NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.