• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2023: NAHCON Ta Yi Jigilar Maniyyata 2,996 Zuwa Saudiyya Cikin Kwanaki 3

by Muhammad
2 years ago
NAHCON

Kwanaki uku da fara jigilar maniyyata aikin Hajji na shekarar 2023 a Nijeriya, hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta kwashe alhazai 2,996 zuwa kasar Saudiyya.

Idan baku manta ba, Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya samu wakilcin Karamin Ministan Harkokin Waje, Amb. Zubairu Dada, a ranar Alhamis, 25 ga watan Mayu, 2023, inda ya kaddamar da aikin jigilar jiragen sama na shekarar 2023 a tashar Alhazai ta filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja tare da alhazai 472 daga jihar Nasarawa da jami’an NAHCON 27 a cikin jirgin farko na Max Air zuwa Madina.

  • Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata
  • NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

Wani sabon rahoto da hukumar NAHCON ta fitar ya nuna cewa a ranar Juma’a 26 ga watan Mayu kashi na biyu na alhazai ya tashi daga jihar Bauchi a jirgin MaxAir mai lamba NGL1001 zuwa Jeddah tare da alhazai 549 daga jihar Filato, wadanda suka kunshi maza 339 da mata 210 a cikin jirgin.

Haka kuma a ranar Juma’a jirgin NIG9005 ero Contractor ya tashi daga Abuja zuwa Madina, inda ya yi jigilar maniyyata 450 daga jihar Nasarawa da jami’ai 13. Mahajjatan da ke cikin jirgin Aero Contractor inda yake dauke da maza 275 da mata 175. Wannan dai shi ne karo na uku da aka yi jigilar Alhazai, ya kai jimillar Alhazai 1,471.

Asabar da ta gabata an yi jigalar Alhazai zuwa Madina tare da maniyata 841 da 422 na jihohin Sokoto da Zamfara, yayin da Air Peace. Jirgin mai lamba P47902 ya taso daga Legas zuwa Madina tare da mahajjata 262 daga jihar Kwara, wanda ya kawo adadin maniyyatan da aka yi jigilarsu zuwa kasar Saudiyya ya zuwa yanzu jimilla 2,574.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

An yi jigilar mahajjatan zuwa kasa mai tsarki a cikin jirage biyar daga filayen tashi da saukar jiragen sama guda hudu da kuma jiragen guda hudu masu jigilar alhazai na jihohi biyar daban-daban.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Asuu
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro
Labarai

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
majalisar kasa
Labarai

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
Next Post
Buhari Ya Karrama Marigayi Sam Nda-isaiah Da Lambar Yabo Ta OFR

Buhari Ya Karrama Marigayi Sam Nda-isaiah Da Lambar Yabo Ta OFR

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025
Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

October 29, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

October 29, 2025
COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.