• English
  • Business News
Thursday, June 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2023: NAHCON Ta Yi Jigilar Maniyyata 2,996 Zuwa Saudiyya Cikin Kwanaki 3

by Muhammad
2 years ago
in Labarai
0
Hajjin 2023: NAHCON Ta Yi Jigilar Maniyyata 2,996 Zuwa Saudiyya Cikin Kwanaki 3
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanaki uku da fara jigilar maniyyata aikin Hajji na shekarar 2023 a Nijeriya, hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta kwashe alhazai 2,996 zuwa kasar Saudiyya.

Idan baku manta ba, Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya samu wakilcin Karamin Ministan Harkokin Waje, Amb. Zubairu Dada, a ranar Alhamis, 25 ga watan Mayu, 2023, inda ya kaddamar da aikin jigilar jiragen sama na shekarar 2023 a tashar Alhazai ta filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja tare da alhazai 472 daga jihar Nasarawa da jami’an NAHCON 27 a cikin jirgin farko na Max Air zuwa Madina.

  • Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata
  • NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

Wani sabon rahoto da hukumar NAHCON ta fitar ya nuna cewa a ranar Juma’a 26 ga watan Mayu kashi na biyu na alhazai ya tashi daga jihar Bauchi a jirgin MaxAir mai lamba NGL1001 zuwa Jeddah tare da alhazai 549 daga jihar Filato, wadanda suka kunshi maza 339 da mata 210 a cikin jirgin.

Haka kuma a ranar Juma’a jirgin NIG9005 ero Contractor ya tashi daga Abuja zuwa Madina, inda ya yi jigilar maniyyata 450 daga jihar Nasarawa da jami’ai 13. Mahajjatan da ke cikin jirgin Aero Contractor inda yake dauke da maza 275 da mata 175. Wannan dai shi ne karo na uku da aka yi jigilar Alhazai, ya kai jimillar Alhazai 1,471.

Asabar da ta gabata an yi jigalar Alhazai zuwa Madina tare da maniyata 841 da 422 na jihohin Sokoto da Zamfara, yayin da Air Peace. Jirgin mai lamba P47902 ya taso daga Legas zuwa Madina tare da mahajjata 262 daga jihar Kwara, wanda ya kawo adadin maniyyatan da aka yi jigilarsu zuwa kasar Saudiyya ya zuwa yanzu jimilla 2,574.

Labarai Masu Nasaba

An Kashe Wasu ‘Yan Bindiga 12, An Kwato Makamai A Katsina

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Gidan Sanata Natasha A Kogi

An yi jigilar mahajjatan zuwa kasa mai tsarki a cikin jirage biyar daga filayen tashi da saukar jiragen sama guda hudu da kuma jiragen guda hudu masu jigilar alhazai na jihohi biyar daban-daban.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HajjiHajjin 2023Jigalar AlhazaiMadinaMakkahNAHCONSaudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ganduje Zai Mika Wa Abba Gida-Gida Ragamar Mulkin Kano, Don Halartar Rantsar Da Tunibu

Next Post

Buhari Ya Karrama Marigayi Sam Nda-isaiah Da Lambar Yabo Ta OFR

Related

Kawayen amarya
Manyan Labarai

An Kashe Wasu ‘Yan Bindiga 12, An Kwato Makamai A Katsina

4 hours ago
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Gidan Sanata Natasha A Kogi
Labarai

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Gidan Sanata Natasha A Kogi

5 hours ago
Mutane Hudu Sun Mutu, An Ceto Wasu A Hatsarin Kwalekwale A Yauri
Labarai

Mutane Hudu Sun Mutu, An Ceto Wasu A Hatsarin Kwalekwale A Yauri

8 hours ago
EFCC Ta Kama Tsohon Kakakin Majalisar Filato Da Wasu ‘Yan Majalisa 14 Bisa Zargin Almundahana
Manyan Labarai

EFCC Ta Kama Tsohon Kakakin Majalisar Filato Da Wasu ‘Yan Majalisa 14 Bisa Zargin Almundahana

9 hours ago
Nasarorin Gwamna Lawal A Zamfara Abin Mamaki Da Alfahari Ne – Obasanjo
Labarai

Nasarorin Gwamna Lawal A Zamfara Abin Mamaki Da Alfahari Ne – Obasanjo

10 hours ago
Yafe Harajin Fito: Kasar Sin Na Cika Alkawarinta
Ra'ayi Riga

Yafe Harajin Fito: Kasar Sin Na Cika Alkawarinta

10 hours ago
Next Post
Buhari Ya Karrama Marigayi Sam Nda-isaiah Da Lambar Yabo Ta OFR

Buhari Ya Karrama Marigayi Sam Nda-isaiah Da Lambar Yabo Ta OFR

LABARAI MASU NASABA

Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Sin Sun Samar Da Sabuwar Hanyar Sufuri Ga Al’Ummun Kasashen Shiyyar Tsakiyar Asiya

Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Sin Sun Samar Da Sabuwar Hanyar Sufuri Ga Al’Ummun Kasashen Shiyyar Tsakiyar Asiya

June 18, 2025
Kawayen amarya

An Kashe Wasu ‘Yan Bindiga 12, An Kwato Makamai A Katsina

June 18, 2025
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Gidan Sanata Natasha A Kogi

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Gidan Sanata Natasha A Kogi

June 18, 2025
WTO Na Darajanta Tallafin Kasar Sin a Bangaren Cinikayya Ga Kasashe Masu Tasowa

WTO Na Darajanta Tallafin Kasar Sin a Bangaren Cinikayya Ga Kasashe Masu Tasowa

June 18, 2025
Dan Wasan Gaban Chelsea, Murdyk Ka Iya Shafe Shekaru 4 Ba Tare Da Ya Buga Wasa Ba

Dan Wasan Gaban Chelsea, Murdyk Ka Iya Shafe Shekaru 4 Ba Tare Da Ya Buga Wasa Ba

June 18, 2025
Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja

Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja

June 18, 2025
Sin Za Ta Samar Da Cibiyar Kasa Da Kasa Ta Gudanar Da Hada-hadar Kudin RMB Na Dijital

Sin Za Ta Samar Da Cibiyar Kasa Da Kasa Ta Gudanar Da Hada-hadar Kudin RMB Na Dijital

June 18, 2025
Mutane Hudu Sun Mutu, An Ceto Wasu A Hatsarin Kwalekwale A Yauri

Mutane Hudu Sun Mutu, An Ceto Wasu A Hatsarin Kwalekwale A Yauri

June 18, 2025
“Ruhin Sin Da Tsakiyar Asiya” Ya Jagoranci Bude Wani Sabon Babi Na Hadin Gwiwar Yanki

“Ruhin Sin Da Tsakiyar Asiya” Ya Jagoranci Bude Wani Sabon Babi Na Hadin Gwiwar Yanki

June 18, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Kakakin Majalisar Filato Da Wasu ‘Yan Majalisa 14 Bisa Zargin Almundahana

EFCC Ta Kama Tsohon Kakakin Majalisar Filato Da Wasu ‘Yan Majalisa 14 Bisa Zargin Almundahana

June 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.