ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2023: NAHCON Ta Yi Jigilar Maniyyata 2,996 Zuwa Saudiyya Cikin Kwanaki 3

by Muhammad
3 years ago
NAHCON

Kwanaki uku da fara jigilar maniyyata aikin Hajji na shekarar 2023 a Nijeriya, hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta kwashe alhazai 2,996 zuwa kasar Saudiyya.

Idan baku manta ba, Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya samu wakilcin Karamin Ministan Harkokin Waje, Amb. Zubairu Dada, a ranar Alhamis, 25 ga watan Mayu, 2023, inda ya kaddamar da aikin jigilar jiragen sama na shekarar 2023 a tashar Alhazai ta filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja tare da alhazai 472 daga jihar Nasarawa da jami’an NAHCON 27 a cikin jirgin farko na Max Air zuwa Madina.

  • Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata
  • NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

Wani sabon rahoto da hukumar NAHCON ta fitar ya nuna cewa a ranar Juma’a 26 ga watan Mayu kashi na biyu na alhazai ya tashi daga jihar Bauchi a jirgin MaxAir mai lamba NGL1001 zuwa Jeddah tare da alhazai 549 daga jihar Filato, wadanda suka kunshi maza 339 da mata 210 a cikin jirgin.

ADVERTISEMENT

Haka kuma a ranar Juma’a jirgin NIG9005 ero Contractor ya tashi daga Abuja zuwa Madina, inda ya yi jigilar maniyyata 450 daga jihar Nasarawa da jami’ai 13. Mahajjatan da ke cikin jirgin Aero Contractor inda yake dauke da maza 275 da mata 175. Wannan dai shi ne karo na uku da aka yi jigilar Alhazai, ya kai jimillar Alhazai 1,471.

Asabar da ta gabata an yi jigalar Alhazai zuwa Madina tare da maniyata 841 da 422 na jihohin Sokoto da Zamfara, yayin da Air Peace. Jirgin mai lamba P47902 ya taso daga Legas zuwa Madina tare da mahajjata 262 daga jihar Kwara, wanda ya kawo adadin maniyyatan da aka yi jigilarsu zuwa kasar Saudiyya ya zuwa yanzu jimilla 2,574.

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

An yi jigilar mahajjatan zuwa kasa mai tsarki a cikin jirage biyar daga filayen tashi da saukar jiragen sama guda hudu da kuma jiragen guda hudu masu jigilar alhazai na jihohi biyar daban-daban.

NAHCON
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Buhari Ya Karrama Marigayi Sam Nda-isaiah Da Lambar Yabo Ta OFR

Buhari Ya Karrama Marigayi Sam Nda-isaiah Da Lambar Yabo Ta OFR

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.