• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

by Sadiq
4 months ago
in Labarai
0
NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta yi amai ta lashe kan alkawarin da ta yi na cewa maniyyata ba za su biya karin kudi ba kan karin dala 250 da aka yi na jigilar jiragen sama.

An bayyana cewa, kamfanonin jiragen sama na cikin gida da ke gudanar da aikin Hajji sun bukaci a kara kudin aikin Hajji da dala 250, sakamakon rikicin da ake fama da shi a kasar Sudan, wanda zai bukaci karin lokacin zuwa kasar Saudiyya.

  • Buhari Zai Kaddamar Da Ayyuka 7 A Ranar Talata –Fadar Shugaban Kasa
  • An Ci Tarar Kamfanin Facebook $1.3 Biliyan

An rufe sararin samaniyar Sudan tun bayan barkewar rikici a watan Afrilu.

Sai dai da yake jawabi a Abuja yayin wani atisayen da aka shirya wa ma’aikatan NAHCON da hukumar alhazai ta jiha da masu gudanar da yawon bude ido masu zaman kansu, Zikrullah Hassan shugaban hukumar NAHCON ya bada tabbacin cewa ba za a bukaci maniyyatan su biya karin kudin ba.

“Kamfanonin jiragenmu na cikin gida bayan tattaunawa da dama sun amince da dala $250 a matsayin karin kudin tikitin jirgi domin gudanar da aikin na bana. Har yanzu muna neman duk hanyoyin da za mu warware wannan tsaiko. Har yanzu muna ba da gudummawa sosai don ganin an gaggauta warware rikicin Sudan ta yadda sararin samaniya zai ya bude kuma a daina kashe-kashen da ake yi wa al’ummar Sudan.”

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

“A NAHCON, muna neman dukkan hanyoyin da za mu tabbatar mun warware matsalar wannan karin kudin. Mun yanke shawarar cewa, ba za a bukaci maniyyata su biya karin kudade a hannun hukumomin alhazai na jiharsu ba. Ba za su bukaci karin kudi ba, ”in ji shi.

Sai dai a wata sanarwa a ranar Litinin, mataimakin daraktan yada labarai na NAHCON, Moisa Ubandawaki, ya ce hukumar ta yanke shawarar cewa maniyyatan za su biya kashi 40 cikin 100 na karin kudin jirgi bayan gwamnatin tarayya ta tallafa wa kamfanonin jiragen sama don yin jigilarsu.

“Hakan zai kara rage tsadar kudin jigilar maniyyatan Nijeriya. A baya dai gwamnati ta yi watsi da kashi 65% na kudin jiragen sama domin rage farashin aikin Hajji. Tare da wannan ci gaban, Karin dala 250 da aka tattauna da kamfanonin jiragen sama za a rage dala 55, ”in ji sanarwar.

“An kiyasta kowane mahajjaci zai biya dala 117, Hukumar ta yanke shawarar rage alawus na alhazai na 2023.”

Tags: Aikin HajjiAlhazaiManiyyataNAHCONSaudiyyaSudan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Zai Kaddamar Da Ayyuka 7 A Ranar Talata –Fadar Shugaban Kasa

Next Post

Arsenal Na Zawarcin Declan Rice

Related

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi
Manyan Labarai

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

26 mins ago
Mata
Manyan Labarai

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

3 hours ago
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu
Labarai

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

11 hours ago
Tinubu
Labarai

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

13 hours ago
BUA
Manyan Labarai

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

14 hours ago
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya
Labarai

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

15 hours ago
Next Post
Arsenal Na Zawarcin Declan Rice

Arsenal Na Zawarcin Declan Rice

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

October 2, 2023
Mata

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

October 2, 2023
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.