ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata

by CMG Hausa
3 years ago
Aikin hajji

Hukumar aikin Hajji ta kasa ta kara jaddada kudurinta a kan samun nasarar aikin Hajji na shekarar 2023 da ya shafi tashin maniyata zuwa kasar Saudiyya ba tare da an fuskanci wata matsala ba.

Hukumar ta bada tabbacin hakan ne ranar Litinin da yamma lokacin da take mai da martani akan wani rahoton aikin Hajjin wannan shekara mai bayanin cewar kowane maniyyaci zai biya karin dala 100.

  • NAHCON Ta Nemi Alhazai Su Biya Kashi 40 Na Dala 250 Na Jigilarsu

Bayanin da mataimnakin darektan labarai da wallafe wallafe na hukumar Alhaji Mousa Ubandawaki,ya ce hukumar ba zata kasance daga cikin wani abin da zai sa a kara sa maniyata su shiga wani halin alakakai,domin bayan biyan karin dala $250 da masu kamfanonin jiragen sama suka bukata bayan an rufe sararin samaniyar kasar Sudan da taro da kamfanonin.Hukummin kula da tashohin jiragen sama da na al’amuran Hajji na Jihohi, sai hukumar taga yafi dacewa ta yi maganin matsalarda kanta.

ADVERTISEMENT

“Hukumar ta nemi ta nemi taimakon gwamnatin tarayya data amince ta yafe masu saura kashi 35 na kudaden da za a ba kamfanonin jiragen saman wanda za su kai dala $55.Tsarin zai zama wani karin kudi ne da zai kasance ne akan maniyyatan Nijeriya.

Tun da farko gwamnatin tarayya ta yafe masu kashi 65 na kudaden da hukumar kula da jiragen sama ga maniyyata zuwa aikin Hajji.Idan aka yi la’akari da karin dala $250 da aka yi da kamfanonin jiragen sama za a rage su da dala $55.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

“Sauran dala $195 maniyyata 75,000 ne za su biya inda kowane maniyyaci zai biya dala $117.
“La’akari da aka yi biyan dala $117 na iya kasancewa karin wahala ga maniyyata, shi yasa hukumar ta yanke shawarar a rage kudin tafiyar na Hajjin 2023 daga dala 800 zuwa dala700 kamar yadda su maniyyatan suka biya dala 800.

“Maganar sauran dala $17 bugu da kari hukumar ta sake neman hadin kan kamfanonin jiragen sama su dauki al’amarin dala 17 a matsayin wata garabasa ce ga maniyyatan Nijeriya wadanda tuni al’amarin rufe sararin samaniyar Sudan ya shafe su.

“Saboda haka ne muke ta kara kira na cewa da zarar an kare takaddamar tashin hankali da ke faruwa a kasar Sudan idan aka samu damar kawo karshen ta, wanda zai sa a ci gaba da zurga- zurgar jiragen sama,hakan zai sa a sake maidawa mainiyyata wasu kudaden kamar yadda hukumar ta bayyana.

Wannan ya nuna ke nan:“Idan har ya kasance halin daake cikin Sudan ya sa ahar an rufe sararin samaniyarta saboda al’amarin daya shafi tsaro.

Irin hakan zai sa a samu wasu hanyoyin sararin samaniya da jiragen saman za su bi,ana iya samun karin awa daya da rabi ko kuma awa uku, wannan ya danganta ne daga wurin da jirgin zai tashi a Nijeriya.
Wannan sabuwar hanya ta sararin samaniya zai sa kamfanonin jiragen saman su bi ta sararin samaniyar kasashen.

Kamaru,jamhuriyyar Afirka ta tsakiya,Uganda, Kenya,Habasha da kuma Eriteriya, da karin kudin man jirgi, sai kuma karin kudin lokacin da aka yi ana tafiya.

Aikin hajji
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Next Post
Kasar Sin Na Son Raba Gajiya Daga Bude Kofofin Ta Na Kasuwannin Gida Tare Da Kamfanonin Kasashe Daban-Daban

Kasar Sin Na Son Raba Gajiya Daga Bude Kofofin Ta Na Kasuwannin Gida Tare Da Kamfanonin Kasashe Daban-Daban

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.