• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hare-haren Ƴan Bindiga A Jihar Neja Sun Tilasta Wa Manoma Tserewa

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Tsaro
0
Hare-haren Ƴan Bindiga A Jihar Neja Sun Tilasta Wa Manoma Tserewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ƴan fashin daji sun tursasa wa al’umman Bassa, wani kauye da ke da dimbin manoma a Jihar Neja yin kaura daga gidajensu, biyo bayan mummunar harin ta’addanci da suka kai musu wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 20.

Sanatan da ke wakilar mazabar Neja ta gabas, Sani Musa, shi ne ya sanar da mummunar labarin yayin da ke magana kan kisan matasa da al’umma 20 a kauyen Bassa da ke karamar hukumar Shiroro.

  • Sarkakkiyar Zargin Da Gwamnatin Abba Ke Wa Ganduje
  • Kaso 96.4% Na Sana’o’in Kasuwanci Na Sin Mallakin Sassa Masu Zaman Kan Su Ne 

Sanatan ya ce maharan sun kashe matasa 10 da wasu mazauna 10 bisa zargin cewa sun ki amincewa su shiga cikin kungiyar ‘yan bindigan.

“Mako uku kawai da suka wuce, kungiyar ‘yan bindiga sun mamaye kauyen Ku-chi, inda suka kashe jami’an tsaro bakwai tare da yin gaba da mutane kusan 150.

“Har zuwa yanzu kauyen Kuchi ta kasance babu kowa. Wannan sabbin hare-haren na zuwa ne a lokacin da mutane suke kokarin komawa gona domin noma, kuma noman nan shi ne kawai sana’ar da suka dogara da shi,” ya shaida.

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 30 A Katsina

Rahotonni sun yi nuni da cewa harin baya-bayan nan da ‘yan fashin daji suka kaddamar a ranar Alhamis a kauyen Bassa da ke Jihar Neja ya janyo rasa mutane 20, lamarin da ya kara tayar wa jama’a hankali.

Su dai ‘yan bindigan sun nemi matasa goma da su shiga cikin kungiyarsu, yayin da suka yi turjiyar cewa ba za su zama ‘yan ta’adda ba, hakan ya sanya suka tsaresu da bude ma wasu mutane 10 wuta, inda suka kashe matasan da sauran mutum 10.

Idan za a tuna dai, ita dai wannan kungiyar ‘yan fashin dajin ta kai hari kauyen Al-lawa, inda ta kashe mutane 9 bayan da suka sha karfin sojojin da suke aiki a yankin.

Duk ƙoƙarin ji daga bakin kakakin ‘yansandan Jihar Neja, Wasiu Abiodun ya ci tu-ra har zuwa kammala wannan rahoton.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsadar Rayuwa A Babbar Sallah: Yadda Magidanta Ke Sama Wa Kansu Mafita

Next Post

Shagulgulan Da Aka Yi A Bikin Ranar Dimokuradiyyar Nijeriya

Related

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

1 day ago
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 30 A Katsina
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 30 A Katsina

6 days ago
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 1,191, Sun Ceto 543 Cikin Watanni Uku
Tsaro

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 1,191, Sun Ceto 543 Cikin Watanni Uku

2 weeks ago
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja
Tsaro

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

3 weeks ago
Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u
Tsaro

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

3 weeks ago
Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina
Tsaro

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina

4 weeks ago
Next Post
Shagulgulan Da Aka Yi A Bikin Ranar Dimokuradiyyar Nijeriya

Shagulgulan Da Aka Yi A Bikin Ranar Dimokuradiyyar Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

July 15, 2025
Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

July 15, 2025
VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

July 15, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.