• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hatsarin Mota Sun Yi Ajalin Mutum 17, 17 Sun Jikkata A Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Hatsarin Mota Sun Yi Ajalin Mutum 17, 17 Sun Jikkata A Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla mutum 17 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu karin mutane 17 suka jikkata a tagwayen hatsarin mota da suka faru a wurare daban-daban a Bauchi a ranar Litinin.

Mutum sha daya ne suka mutu a hatsari farko, yayin da wasu shida kuma suka rasa rayukansu a hatsarin na biyu.

  • Dan Bindiga Ya Shiga Hannu, Ya Bayyana Yadda Ya Kashe Mutum 15 A Katsina
  • ‘Yan Takaran Gwamna 8 Sun Mara Wa Gwamnan Gombe Baya

Kamar yadda rahoton RS12.11 na ofis din ke kula da Azare zuwa Gamawa na hukumar kiyaye aukuwar hadura (FRSC) reshen jihar Bauchi, hatsarin farko ya faru ne a kauyen Manaba da ke hanyar Zaki zuwa Gamawa da ya shafi mutum 25.

Hatsarin ya ci rayukan mutum 11, manyan Maza 2 da manyan mata 9, sannan wasu 13 kuma suka jikkata Maza manya 3 da mata manya 10.

Hatsarin da ya faru sakamakon fashewar tayar mota kirar Toyota Hummer Mai lamba KTG 13XF ta kabu-kabu da wani direba mai suna Haruna Yusuf ke tukawa.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

A cewar rahoton FRSC, hatsarin ya faru ne sakamakon lodin ganganci, gudun wuce kima, fashewar tayar motar da har hakan ya sanya direban ya kasa iya shawo kan motar duk da cewa hanyar titin simul garau yake.

Daga bisani an kwashi wadanda suka jikkata zuwa babban asibitin Gamawa.

Kazalika, hatsarin na biyu da ya ci rayukan mutum shida yayin da wasu hudu suka gamu da munanan raunuka.

A cewar rahoton RS12. 12 na ofishin hukumar kiyaye aukuwar hadura FRSC a Shira da ke jihar Bauchi dauke da sanya hannun DRC, TB Lawal, STO Shira, na cewa hatsarin ya faru ne a hanyar Yana zuwa Giade da ke da tazarar kilomita 10 da cikin kwaryar Yana a karamar hukumar Shira.

Hatsarin da ya hada da motoci biyu na kabu-kabu kirar Volkswagen Golf 2 da suka yi taho mu gama da wata karamar bus din Sharon mai dauke da lamba SHR 203 AA yayin da dayan motar Kuma ba ta da lamba a jikanta da wani mutum Alhaji Bappah Adamu Nasarawa ke tukawa.

A cewar FRSC, Kila hatsarin ya faru ne sakamakon gudun ganganci da ya janyo mutuwar mutum 6, manyan Maza 4 da manyan mata 2 yayin da wasu 10 suka gamu da raunuka daban-daban.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiFRSCHatsarin Mota
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutum 10 Sun Rasu, Da Dama Sun Jikkata A Wani Sabon Hari A Kudancin Kaduna

Next Post

Gobarar Kano: ‘Yan Kasuwar Singa Na Neman Tallafi Daga Gwamnatin Tarayya

Related

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

2 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

4 hours ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

6 hours ago
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi
Labarai

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

7 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

9 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Labarai

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

10 hours ago
Next Post
Gobarar Kano: ‘Yan Kasuwar Singa Na Neman Tallafi Daga Gwamnatin Tarayya

Gobarar Kano: 'Yan Kasuwar Singa Na Neman Tallafi Daga Gwamnatin Tarayya

LABARAI MASU NASABA

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

September 17, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

September 17, 2025
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

September 17, 2025
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

September 17, 2025
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.