• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hidimar Yanar Gizo Na Bunkasa Farfadowar Yankunan Karkarar Kasar Sin

by CMG Hausa
3 years ago
Yanar gizo

Saurin fadadar hidimomin yanar gizo ko intanet, a sassan yankunan karkarar kasar Sin, tun bayan babban taron JKS karo na 18 da ya gudana a shekarar 2012, ya ci gaba da bunkasa farfadowar yankunan karkarar kasar.

Cikin shekaru 10 da suka gabata, al’ummun yankunan karkarar kasar, na more hidimar yanar gizo mai sauri da inganci, wadda ke sada su da sauran sassan duniya.

  • Amurka Mai Satar Mai Daga Kasar Sham

Ya zuwa shekarar 2021, fadadar hidimar yanar gizo a sassan karkarar kasar Sin ya kai kaso 57.6 bisa dari, adadin da ya dara na shekarar 2012 da kaso 33.9 bisa dari.

Kaza lika a tsakanin wannan lokaci, adadin iyalai dake kan manyan turakun sadarwa na yanar gizo a kasar ya karu, daga miliyan 40.76 zuwa miliyan 157.7, karin da ya kai na kaso 287 bisa dari. Kari kan hakan, saurin yanar gizo da ake amfani da ita a yankunan karkarar kasar, na yin kunnen doki da na yankunan birane.

A daya hannun kuma, yawan kudaden shiga daga sayayya ta yanar gizo, na kayayyakin da ake sarrafawa a yankunan karkarar kasar ta Sin, shi ma ya karu, daga darajar kudin kasar yuan biliyan 353 a shekarar 2015, zuwa yuan tiriliyan 2.05 a shekarar 2021.

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

A yanzu haka, makarantun firamare da na midil dake sassan kasar Sin, na amfani da intanet mai saurin gaske, inda daliban dake yankunan karkara ke iya cudanya da malamai da sauran daliban dake yankunan birane, tare da daukar darussa ba tare da shiga aji ba.

Bugu da kari, hidimar kiwon lafiya ta hanyar amfani da yanar gizo, ta karade sama da kaso 90 bisa dari na gundumomin kasar Sin, bayan da aka samar da na’urorin dake tallafawa samar da hidimar yanar gizo mai inganci.

Samar da ababen more rayuwa na fasahar sadarwa, na ci gaba da gaggauta rage gibin dake akwai, tsakanin yankunan karkara da na biranen kasar Sin, tare da samar da damar tura sakwanni kai tsaye, da kasuwanci ta yanar gizo, da inganta fasahohin noma, da kiwon lafiya ta yanar gizo, da sauran hidimomin zamani na raya karkara. (Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi
Daga Birnin Sin

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Next Post
Wayar Salula Ta Haddasa Gobara A Gidan Mai A Legas

Wayar Salula Ta Haddasa Gobara A Gidan Mai A Legas

LABARAI MASU NASABA

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.