• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

by Ra'ayinmu
2 months ago
in Manyan Labarai
0
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kwanan baya ne, Hukumar kare hakokin masu sayayya ta ta ƙasa wato FCCPC da kuma Kotun da ke bai wa masu sayayya kariya, ta tabbatar da cin tarar kamfanin kafar sada zumunta ta Facebook tarar dala miliyan 220 kan yadda ayyukan Kamfanin suka yiwa masu sayayya barazanar a hakkokinsu da kuma yin kuste a sirrisnu.

Ta kuma kara cin Kamfanin wata karin tarar dala 35,000, na kudin da aka kashe wajen gudanar da bincike, inda wannan hakuncin an ya kasance, tamkar wani sako ne mai karfi, aka isar ga manyan Kamfanonin kimiyya da ke yunkurin aikata irin wannan lafin.

  • Da Babu Gara Babu Dadi
  • Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Mahimmancin wannan hukuncin na Kotun, ya wuce batun cin Kamfanin na Shugabansa Mark Zuckerberg, amma ya nuna yadda aka kalubalanci, karfin da sauran manyan Kafanoni na duniya suke da shi.

 

An jima wasu Kamfanonin sadarwa, na yiwa masu amfani da kafar karfa-karfar yin amfani da cikin runbun sirrinsu na adana bayananan su, ba tare da kare hakkinsu ba.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

Hukumar kare hakokin masu sayayya ta ta kasa tare da haka da Hukumar Kare Data ta kasa NDPC ne, suka gudanar da binciken na watanni 38.

 

A cikin binciken na su, sun bayyana yadda ake take saba ka’ida tare da take dokar kasa da kuma take hakkin ‘yan Adama na kasa da kasa.

 

Wannan Jaridar na da ra’ayin cewa, ‘yayan Kotun uku da Mai Shari’a Alkalan Kotun Thomas Okosun da ya yanke wannan hukunci, sun canci yabo kan tsaywar da suka yi kai da Fata na yanke wannan hukuncin, duk da matsin lambar da suka fuskanta, inda suka tabbatar da ikon da Hukumomin FCCPC da NDPC suke da shi.

 

Kazalika, abinda ya kara nuna mahimmancin hukuncin Kotun, musamma shi ne, yadda Kotun ta yanke hunci na irin bin ka’idar kundin tsarin mulkin kasa da kuma irin karfin ikon da Hukumar FCCPC take da shi.

Bugu da kari, yin watsi da Kotun ta yi kan jayayyar da Kamfanin na Facebook da kuma son yin zagon kasa kan matakan binciken Hukumar hakan ya nuna cewa, Hukumar za ta iya za ta iya yin amfani da ikonta a kan batun da ya shafi Kamfaninin kasa da kasa.

 

Hakazailka, Kungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin kasa SERAP ta ce, Zuckerberg, ba wai kawai zai biya tarar bane, har da tabbatar da ya yi adalci da kuma biyan wadanda Kamfaninsa, ya yiwa kutse a cikin runbun sirrinsu, duba da cewa, wannan wani bangare ne, na hukuncin da aka yanke.

Wannan batu ne, da ya shafi ‘yancin ‘yan Adam wanda kuma ake da bukatar a tabbatar da anyi adalci.

 

Za a tabbatar da wannan yanke hukuncin na Koton ne kawai, idan an karfafa shi.

A karkashin sashe na 55 na dokar FCCP, Kamfanin na Facebook, na da ‘yancin daukaka kara kan wannan hukuncin da Kotun ta yanke.

Kazalika, Kotun ta bai wa Kamfanin na Meta, wa’adin kwakuna 60, ya biya tarar da Kotun ta ci shi, wanda sai dai, a bisa tarihin manyan Kamfaninin da kan batun yanke hukuncin Kotu, mai yuwa a samu targanda, wajen biyan tarar.

Idan har Nijeriya ta dauki wannan yanke hukuncin da Kotun ta yi da mahiimanci, dole ne ta shirya karfafa tsarin, wanda hakan zai sanya mai yuwa, sauran manyan Kamfanonin duniya, su bayar da na su hadin kan.

 

Sarkakiyar da ke cikin wannan Shari’ar, ta nuna yadda ake samun rashin daidaito a bangaren tafiyar da bunkasa tattalin azrki ta hanyar amfani da kimiyyar zamani.

Wannan tarar da dala miliyan 220 ba wata abace da ta taka Kara ta karya ba, idan aka yi la’akari da irin dimbin kudaden shiga da Kamfanin na Meta ke samu.

 

Misali, zango farko na 2024 Kamfanin ya samu kudin shiga da yawansu ya kai sama da dala biliyan 40.

Wannan jimlar kudin, ya jefa dimbin tambayoyi a zukantan jama’a na cewa, wannan tarar za ta Kamfanin na Meta, za ta dakatar da sauran manyan Kamfanonin duniya, dakatar da nuna halinsa na rashin bibiyayya saboda irin dimbin kudaden shigar da suke samu.

 

Abinda yake da mahimanci kan cin wannan tarar da Kotun ta yi shi ne yadda Kotun ta nuna cewa, Hukumar ta FCCPC itama ta na da karfin iko, akan manyan Kamfanonin na fasar zamani.

Ya zama wajbi, mu yabawa kokarin Hukumar ta FCCPC, kan mayar da hanhali da ta yi, musamman wajen gudanar da cikaken bincike kan wannan batun.

 

Kazalika, hukuncin da Kotun ta yanke, abu ne da nuna cewa, kusten da Kmafanin Meta ya yi a cikin rumbun sirrin masu amfani da kafar, abu ne, da ya sabawa dokar kasar nan.

Tun farko, an faro gudanar da wannan binciken ne began in 2020, amma sai 2025 ne, Kotun ta yanke hukunci na karshe.

Wannan yanke hukunci, zai zama tamkar wani darasi, ga sauran kasashen duniya da suma ke ciba da fusknatr irin wannan kalubalen.

Bugu da kari, wannan hukuncin ya kuma tabbatar da ‘yancin da ‘yan Nijeriya suke da shi, kan amfani da kafar sada zumunta ta zamani.

 

Ba wai kawai biyan tarar ba, dole ne Kamfanin na Meta, ya samar da sauye-sauye kan kare hakkin sirrin masu amfani da kafar da kuma kiyaye dokar kasar nan.

Haka sauran kamfanonin fasaha da ke gudanar da ayyukansu a kasar, dole ne su koyi darasin cewa, yanke wannan hukunci, abu ne da suma ya wajaba su kiyaye.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FacebookMetaNigeia
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Next Post

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Related

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

9 hours ago
Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba
Manyan Labarai

Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

14 hours ago
Buhari 1942 – 2025: Rayuwarsa, Rasuwarsa, Jana’izarsa, Da Ci gaba Da Ta’aziyya
Manyan Labarai

Buhari 1942 – 2025: Rayuwarsa, Rasuwarsa, Jana’izarsa, Da Ci gaba Da Ta’aziyya

19 hours ago
Natasha Ta Rubuta Wa Majalisa, Tana Neman A Yi Biyayya Ga Umarnin Kotu
Manyan Labarai

Natasha Ta Rubuta Wa Majalisa, Tana Neman A Yi Biyayya Ga Umarnin Kotu

1 day ago
Babu Wata Sabuwar Ƙungiyar  Ƴan Ta’adda Mai Suna Fethulla A Nijeriya – DHQ
Tsaro

Babu Wata Sabuwar Ƙungiyar  Ƴan Ta’adda Mai Suna Fethulla A Nijeriya – DHQ

1 day ago
Sojoji Sun Ƙi Karɓar Cin Hancin Miliyan 13 Daga Ƴan Ta’adda A Filato
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ƙi Karɓar Cin Hancin Miliyan 13 Daga Ƴan Ta’adda A Filato

1 day ago
Next Post
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.