• English
  • Business News
Wednesday, May 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
IPC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Cibiyar ‘yan jarida ta kasa da kasa (IPC) da cibiyar kare hakkin ‘yan jarida (I-CSPJ) da ke da reshe a jihar Legas ta yi allawadai dangane da yadda wasu jami’an ‘yansanda suka muzguna ma wasu ‘yan jarida a lokacin da suke bakin aikinsu na dauko rahoton shari’ar kujerar gwamnan Kano da aka gudanar a ranar Laraba.

Hakan na kunshe ne acikin wata sanarwa da ta fito mai dauke da sa hannun jami’in I-CSPJ Melody Akinjiyan wadda aka aike wa ‘yan jaridu.

  • NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

Sanarwar ta bayyana sunayen ‘yan jaridar da aka kai wa harin da Salim Umar Ibrahim na Daily Trust da kuma wakilin BBC Hausa, Zahraddeen Lawal.

Rahoto da ya fito daga bakin Salim Ibrahim na gidan jaridar Daily Trust ya bayyana cewa, ‘’’Yansandan da ke bakin aiki sun bukaci ‘yan jaridan da su yi nesa da harabar kotun kimanin nisan mita 10, ana cikin haka ne kawai sai wasu daga cikin ‘yansandan suka dirar wa ‘yan jarida wai suna daukar hoto.

“Sannan kuma suka bi ma’aikacin BBC, inda suke kokarin kwace masa wayarsa, wasu kuma daga cikinsu suka farwa Salim Ibrahim na jaridar Daily Trust inda suka karbe masa wayarsa ta karfin tsiya, tare da lalata masa wayar,” cewar rahoton.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Sojoji Da ‘Yan Siyasa Wajen Samun Bayanan Sirri – Zulum 

Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

Babban Darakta IPC, Mista Lanre Arogundade ya ce, “Harin ba gaira ba dalili da ake kai wa ‘yan jarida a bakin aikinsu babbar kalubale ne da wukakanta dimokuradiyyar mu kuma a wurin mu babbar barazana ce ga ‘yancin ‘yan jarida. Irin wannan hukuncin ya saba wa hakkokin ‘yan jarida.”

Sannan cibiyar ta bukaci rundunar ‘yansandan Nijeriya da su bi a hankali game da irin matakan da suke dauka a kan ‘yan jarida, domin hakan na iya haifar da tsoro ga ‘yan jarida ya yin gudanar da ayyukan su.

Melody Akinjiyan ta kuma ce cibiyar ta yi kira ga kwamishinan ‘yansandan jihar Kano da ya dauki kwakkwaran matakai da suka dace don ganin an hukunta wadanda suka aikata wannan aika-aika tare da tsaurara matakai wajen ganin an biya wadanda aka ciwa zarafi diyya.

Ta kuma yi kira ga jami’an ‘yansanda da su kasance masu ba wa ‘yan jarida hadin kai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Jarida'Yansanda
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Next Post

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Related

zulum
Labarai

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Sojoji Da ‘Yan Siyasa Wajen Samun Bayanan Sirri – Zulum 

19 minutes ago
Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho
Ra'ayi Riga

Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

52 minutes ago
Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara
Labarai

Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara

2 hours ago
Hajjin Bana: Jihar Filato Ta Ba Da Kyautar Kujera 500 Da Tallafin Miliyan 2 Ga Duk Maniyyaci
Manyan Labarai

Hajji: NAHCON Ta Kammala Jigilar Kashi 77 Na Mahajjatan Nijeriya Zuwa Saudiyya 

3 hours ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Matasa 2 Da Ake Zargi Da Satar Mota A Kebbi

5 hours ago
Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

6 hours ago
Next Post
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

LABARAI MASU NASABA

zulum

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Sojoji Da ‘Yan Siyasa Wajen Samun Bayanan Sirri – Zulum 

May 21, 2025
Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

May 21, 2025
Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara

Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara

May 21, 2025
Hajjin Bana: Jihar Filato Ta Ba Da Kyautar Kujera 500 Da Tallafin Miliyan 2 Ga Duk Maniyyaci

Hajji: NAHCON Ta Kammala Jigilar Kashi 77 Na Mahajjatan Nijeriya Zuwa Saudiyya 

May 21, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Matasa 2 Da Ake Zargi Da Satar Mota A Kebbi

May 21, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

May 21, 2025
Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar

Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar

May 21, 2025
An Tattauna Hanyar Zamanantar Da Kasa A Dandalin Tattaunawa Na Masanan Sin Da Afirka

An Tattauna Hanyar Zamanantar Da Kasa A Dandalin Tattaunawa Na Masanan Sin Da Afirka

May 21, 2025
Sarkin Yawa Ya Fi Sarkin Karfi

Sarkin Yawa Ya Fi Sarkin Karfi

May 21, 2025
Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo

Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.