ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
Xi Jinping

A tsakar ranar yau Lahadi 31 ga wata, Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da Firayim ministan Indiya Narendra Modi wanda ya zo Sin don halartar taron koli na kungiyar hadin kan Shanghai (SCO) na shekarar 2025 a birnin Tianjin da ke arewacin kasar Sin.

 

Shugaba Xi ya bayyana cewa, a shekarar da ta gabata shugabannin biyu sun sami nasarar yin ganawa a birnin Kazan, dangantakar Sin da Indiya ta sake farawa kuma ta ci gaba da samun ci gaba mai kyau. A bana an cika shekarun 75 da kafa huldar diflomasiyya tsakaninsu. Ya kamata bangarorin biyu su hange nesa kan raya dangantakarsu bisa manyan tsare-tsare, kuma kara habaka dangantakarsu mai dorewa yadda ya kamata ta hanyar ganawar Tianjin. Matakan da suka dace wajen karfafa dangantakar sun hada da, da farko, ya kamata a kara tuntubar juna bisa manyan tsare-tsare, da kuma habaka amincewar juna. Na biyu, ya kamata a fadada huldar hadin gwiwa don cin moriyar juna. Na uku, kula da damuwar juna, da kuma nacewa kan yin zaman tare cikin lumana. Na hudu, ya kamata a karfafa hadin gwiwa tsakanin mabambantan bangarori don kare muradun gama gari.

ADVERTISEMENT

 

A nasa bangare, Modi ya bayyana cewa, ganawar da ya yi da shugaba Xi a Kazan ta nuna alkiblar ci gaban dangantakar Indiya da Sin, dangantakar ta koma kan hanyar kyau, iyakokin kasashen biyu sun kasance cikin kwanciyar hankali, kuma za a maido da zirga-zirgar jiragen sama kai tsaye tsakanin kasashen 2 nan ba da jimawa ba. Wadannan nasarorin ba kawai sun amfanar al’ummar Indiya da Sin ba, har ma suna da amfani ga duniya baki daya. Indiya da Sin abokan hulda ne ba abokan hamayya ba, yarjejeniyoyi sun fi bambance-bambance, kuma Indiya tana son yin hangen nesa kan habaka dangantakar kasashen biyu.

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

 

Bugu da kari, a wannan rana shugaba Xi ya gana da shugabannin wasu kasashe da suka zo nan kasar Sin don halarar taron, ciki har da shugaban Belarus Alexander Lukashenko, shugaban Azerbaijan Ilham Heydar oglu Aliyev, firayim ministan Armenia Nikol Pashinyan, shugaban Kyrgyzstan Sadyr Nurgozhoevich Japarov, da shugaban Maldives Mohamed Muizzu,da Firaministan Vietnam Pham Minh Chinh kana da shugaban kasar Turkiya Recep Tayyip Erdogan.(Amina Xu)

 

Xi Jinping
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Na Goyon Bayan Ci Gaban Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika
Xi Jinping
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola
  • Sulaiman
    Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu
  • Sulaiman
    Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali
  • Sulaiman
    Farashin Mai Ya Faɗi Ƙasa Da Dala 80 Bayan cimma Yarjejeniyar Amurka Da Iran

MASU ALAKA

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola
Daga Birnin Sin

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

June 16, 2026
Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

June 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

June 16, 2026
Next Post
Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai

Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

June 16, 2026
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

June 16, 2026
Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

June 16, 2026
Gaza

Farashin Mai Ya Faɗi Ƙasa Da Dala 80 Bayan cimma Yarjejeniyar Amurka Da Iran

June 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

June 16, 2026
Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

June 16, 2026
Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa

Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa

June 16, 2026
Kogi: Mambobin APC Sun Koma PDP, Sun Mara Wa Natasha Baya Domin Wa’adi Na Biyu

Kogi: Mambobin APC Sun Koma PDP, Sun Mara Wa Natasha Baya Domin Wa’adi Na Biyu

June 16, 2026
Sin Na Goyon Bayan Ci Gaban Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa

Sin Na Goyon Bayan Ci Gaban Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa

June 16, 2026
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kira Zaman Gaggawa A Ranar 23 Ga Yuni Kan Matsalar Tsaro

June 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.