ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jerin Jami’o’i 18 Da NUC Ta Haramta Karatu Acikinsu

by Sulaiman
2 years ago
NUC

Gwamnatin tarayya ta dakatar da karatun digiri daga jami’o’in jamhuriyar Cotonou da Togo.

Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ce ta sanar da hakan bayan wani bincike na sirri da wata kafar jarida ta yanar gizo a Nijeriya ta yi wanda ya fallasa badakalar da dalibai da jami’o’in ke tafkawa wajen mallakawa daliban takardar shaidar kammala digiri.

Rahoton binciken ya nuna cewa, wani dan jarida ya samu digiri a Jami’ar Cotonou a cikin makonni shida kuma ya shiga cikin shirin hidimtawa kasa na shekara guda da hukumar NYSC ke gudanarwa.

ADVERTISEMENT

Ga jerin sunayen jami’o’in kasashen waje da Hukumar Kula da Jami’o’i ta Kasa (NUC) ta haramta kararu acikinsu, kamar yadda hukumar NUC ta bayyana a shafinta na yanar gizo:

1. Jami’ar Kimiyya da Gudanarwa, Port Novo, Jamhuriyar Benin, da sauran cibiyoyinta a Nijeriya.
2. Jami’ar Volta, da ke Ghana, da sauran cibiyoyinta a Nijeriya.
3. International University, Missouri, USA, Kano da Lagos, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
4. Jami’ar Collumbus, UK, tana aik.da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

5. Tiu International University, UK, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
6. Jami’ar Pebbles, UK, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
7. London External Studies UK, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
8. Pilgrims University da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
9. Jami’ar Kirista ta Yammacin Afirka, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
10. EC-Council University, USA, Ikeja Lagos Study Centre.
11. Concept College (London), Ilorin, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
12. Jami’ar Houdegbe ta Arewacin Amurka da ke Nijeriya.
13. Makarantar Kasuwanci ta Jami’ar Irish a London, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
14. Jami’ar Ilimi, Winneba, Ghana, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
15. Jami’ar Cape Coast, Ghana, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
16. African University Cooperative Development, Cotonou, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
17. Jami’ar Yammacin Pacific, Denver, Colorado, da ke da Cibiya a Owerri.
18. Jami’ar Evangel ta Amurka da Chudick Management Academic, Legas.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa
Labarai

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli
Labarai

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Next Post
Kano

Cire Tallafin Fetur: Kano Za Ta Biya Ma'aikata Karin Albashin N20,000, 'Yan Fansho N15,000.

LABARAI MASU NASABA

Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.