• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jerin Jami’o’i 18 Da NUC Ta Haramta Karatu Acikinsu

bySulaiman
2 years ago
NUC

Gwamnatin tarayya ta dakatar da karatun digiri daga jami’o’in jamhuriyar Cotonou da Togo.

Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ce ta sanar da hakan bayan wani bincike na sirri da wata kafar jarida ta yanar gizo a Nijeriya ta yi wanda ya fallasa badakalar da dalibai da jami’o’in ke tafkawa wajen mallakawa daliban takardar shaidar kammala digiri.

Rahoton binciken ya nuna cewa, wani dan jarida ya samu digiri a Jami’ar Cotonou a cikin makonni shida kuma ya shiga cikin shirin hidimtawa kasa na shekara guda da hukumar NYSC ke gudanarwa.

Ga jerin sunayen jami’o’in kasashen waje da Hukumar Kula da Jami’o’i ta Kasa (NUC) ta haramta kararu acikinsu, kamar yadda hukumar NUC ta bayyana a shafinta na yanar gizo:

1. Jami’ar Kimiyya da Gudanarwa, Port Novo, Jamhuriyar Benin, da sauran cibiyoyinta a Nijeriya.
2. Jami’ar Volta, da ke Ghana, da sauran cibiyoyinta a Nijeriya.
3. International University, Missouri, USA, Kano da Lagos, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
4. Jami’ar Collumbus, UK, tana aik.da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

5. Tiu International University, UK, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
6. Jami’ar Pebbles, UK, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
7. London External Studies UK, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
8. Pilgrims University da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
9. Jami’ar Kirista ta Yammacin Afirka, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
10. EC-Council University, USA, Ikeja Lagos Study Centre.
11. Concept College (London), Ilorin, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
12. Jami’ar Houdegbe ta Arewacin Amurka da ke Nijeriya.
13. Makarantar Kasuwanci ta Jami’ar Irish a London, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
14. Jami’ar Ilimi, Winneba, Ghana, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
15. Jami’ar Cape Coast, Ghana, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
16. African University Cooperative Development, Cotonou, da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya.
17. Jami’ar Yammacin Pacific, Denver, Colorado, da ke da Cibiya a Owerri.
18. Jami’ar Evangel ta Amurka da Chudick Management Academic, Legas.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki
Labarai

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu
Labarai

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung
Manyan Labarai

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
Next Post
Kano

Cire Tallafin Fetur: Kano Za Ta Biya Ma'aikata Karin Albashin N20,000, 'Yan Fansho N15,000.

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version