• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jigawa Da Katsina Za Su Hada Hannu Wajen Yakar Akidar Auren Jinsi

by Mustapha Ibrahim
1 year ago
Jigawa

Wakilai daga jihohin Jigawa da Katsina da suka halaccin taron wayar da kan jama’a na yakar auren jinsi da cibiyar koyar da addinin Musulunci (IIIT) ta shirya a jami’ar Bayero da ke Jihar Kano, sun sha alwashin hada hannu da cibiyar wajen yakar auren jinsi a kasar nan.

Wakilin gwamnatin Jihar Jigawa, Hamisu Yusuf Abubakar, daraktan mai kula da shashin shari’a a ofishin sakataran gwamnatin Jigawa, ya ce a kokarin gwamnatin Jigawa na ingata harkar tarbiyya da bunkasa ilimin addini da na zamani karkashin Gwamnan Malam Umar Namadi Danmodi ba za ta lamunci auren jinsi ba.

  • An Gano Yadda Ake Amfani Da Jiragen Sama Masu Zaman Kansu Wajen Haramtacciyar Harƙyalla
  • Abinda Ya kamata ku Sani Game Da Sabuwar Shugabar Jami’ar Abuja

Ya ce shi ya sa gwamnatin Jigawa za ta hada hannu da cibiyar koyar da addinin Musulinci a kowane fanni na rayuwa wajen dakile lamarin.

Cibiyar IIIT karkashin shugabancin, Dakta Saidu Ahmad Dukawa, ta shirya taron ne domin yakar yada akidar auren jinsi da makiya addini ke bin salo da dabaru wajen yada wannan mummunar akida a tsakanin kasashen duniya, musamam kasashen Musulmai.

Shi ma babban wakilin gwamnatin Jihar Katsina a wajen wannan taron, Baristar Abdurahman ya ce gwamnatin Dakta Diko Ridda, ba ta wasa da harkar tarbiyya da ilimin addini da na zamani, domin haka a shirye take wajen hada hannu da dukkanin masu san inganta ilimi da tarbiya a Katsina.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

A nasa jawabin, shugaban cibiyar Dakta Saidu Ahmad Dukawa, ya ce yaki da irin wadanan miyagun akidu na makiya addini Musulunci da daukacin al’ummar duniya aiki ne na kowa da kowa.

An dai gabatar da dogon jawabi ta yadda ake amfani da kafufin sadarwa da litattafai da sauransu wajen yada wannan akida ta auran jinsi wadda ke barazanar kawar da wanzuwar Dan’adam a doran kasa, wacce ita ce akida mafi muni da ke tunkarar duniya kamar yadda Farfesa Salisu Shehu, ya bayana a cikin kasidar da ya gabatar a taron.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima
Manyan Labarai

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Next Post
GORON JUMA’A

GORON JUMA'A

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.