• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jirgin Shugaban Kasa Na Ci Gaba Da Lakume Makudan Kudade Wajen Kula Da Shi

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Jirgin Shugaban Kasa Na Ci Gaba Da Lakume Makudan Kudade Wajen Kula Da Shi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana ci gaba da nuna matukar damuwa kan irin makuden kudaden da jirgin shugaban kasan Nijeriya ci gaba da lakume biliyoyin naira.

Wani babban jami’in da ke da cikakken masaniya kan yadda ake kula da jirgin shugaban kasan ya shaida cewa a tsakanin kula na yau da kullum da sayen wasu abubuwan da jirgin ke bukata, tabbas jirgin na lakume makudan kudade fiye da kima.

  • Mun Hana Kai Wa ‘Yan Bindiga Burodi Ba Hana Sayarwa Ko Gasawa Ba – Dauda
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kaddamar Da Shirin Tallafawa Magidanta Miliyan 12

Ya ce, ba wani sabon abu ba ne kan yadda makudan kudaden ke tafiya da sunan kula da jirgin, wanda a hakan ne ma wani tsohon kwamandan tukin jirgin shugaban kasa ABM AA Yaro, ya bada shawarar a daina amfani da jirgin zai fi wa kasar nan amfani.

Jirgin mai lamba ‘Air Force 001 kirar 737 Boeing Business Jet (BBJ) da aka sayo zamanin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo a kan kudi dalar Amurka miliyan 43.

Jirgin wanda kayan kula da shi ke kara tsada kamar sauran jiragen zamani da ake kerawa.

Labarai Masu Nasaba

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Idan za a tuna dai, ‘yan watanni kalilan da karewar wa’adin mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari aka tura jirgin domin a yi masa gyara ta musamman gabanin rantsar da Shugaban kasa Bola Tinubu.

Sai dai kuma duk da bayan wannan gyaran kwaf da aka yi wa jirgin, har zuwa yanzu jirgin ana ci gaba da turasa domin a yi masa gyaran da aka tsara da kuma wanda ma ba a tsara ba.

Wata majiya mai karfi daga bangaren masu tuka jirgin shugaban kasa ta tabbatar da cewa jirgin ya handame dala miliyan 5 na kudaden gyarasa da kula da shi, kusan rabin sama da dala miliyan 10 na basukan ake bin jirgin shugaban kasa da gwamnatin nan ta gada.

Majiyar na cewa, “Sakamakon jimawar jirgin, kudaden kula da shi na matukar karuwa a ‘yan kwanakin nan, adadin kudaden da ake kashewa wajen kula da jirgin masu matukar yawa ne. Ina mamakin har zuwa yaushe ne za a ci gaba da kashe wannan makudan kudaden wajen kula da jirgin da ya dace a sayar da shi domin sayo sabo fil a leda.”

Babban sakataren kungiyar injiniyoyin da ke kula da jirage da gyarasu (SLAMEN), Sheri Kyari, ya bayar da shawarar a sayo sabon jirgi zai fi kudaden da ake kashewa wajen gyara wannan da ake da shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Zaki Ya Halaka Mai Ba Shi Abinci Har Lahira

Next Post

Allah Ya Yi Rantsuwa Da Girman Darajar Manzon Allah S.A.W (2)

Related

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar
Labarai

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

3 minutes ago
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo
Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

1 hour ago
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

5 hours ago
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

6 hours ago
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano
Labarai

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

7 hours ago
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
Labarai

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

8 hours ago
Next Post
Allah Ya Yi Rantsuwa Da Girman Darajar Manzon Allah S.A.W (2)

Allah Ya Yi Rantsuwa Da Girman Darajar Manzon Allah S.A.W (2)

LABARAI MASU NASABA

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

July 27, 2025
Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

July 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

July 27, 2025
Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

July 27, 2025
Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

July 27, 2025
Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.