ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jirgin Shugaban Kasa Na Ci Gaba Da Lakume Makudan Kudade Wajen Kula Da Shi

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Jirgin

Ana ci gaba da nuna matukar damuwa kan irin makuden kudaden da jirgin shugaban kasan Nijeriya ci gaba da lakume biliyoyin naira.

Wani babban jami’in da ke da cikakken masaniya kan yadda ake kula da jirgin shugaban kasan ya shaida cewa a tsakanin kula na yau da kullum da sayen wasu abubuwan da jirgin ke bukata, tabbas jirgin na lakume makudan kudade fiye da kima.

  • Mun Hana Kai Wa ‘Yan Bindiga Burodi Ba Hana Sayarwa Ko Gasawa Ba – Dauda
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kaddamar Da Shirin Tallafawa Magidanta Miliyan 12

Ya ce, ba wani sabon abu ba ne kan yadda makudan kudaden ke tafiya da sunan kula da jirgin, wanda a hakan ne ma wani tsohon kwamandan tukin jirgin shugaban kasa ABM AA Yaro, ya bada shawarar a daina amfani da jirgin zai fi wa kasar nan amfani.

ADVERTISEMENT

Jirgin mai lamba ‘Air Force 001 kirar 737 Boeing Business Jet (BBJ) da aka sayo zamanin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo a kan kudi dalar Amurka miliyan 43.

Jirgin wanda kayan kula da shi ke kara tsada kamar sauran jiragen zamani da ake kerawa.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

Idan za a tuna dai, ‘yan watanni kalilan da karewar wa’adin mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari aka tura jirgin domin a yi masa gyara ta musamman gabanin rantsar da Shugaban kasa Bola Tinubu.

Sai dai kuma duk da bayan wannan gyaran kwaf da aka yi wa jirgin, har zuwa yanzu jirgin ana ci gaba da turasa domin a yi masa gyaran da aka tsara da kuma wanda ma ba a tsara ba.

Wata majiya mai karfi daga bangaren masu tuka jirgin shugaban kasa ta tabbatar da cewa jirgin ya handame dala miliyan 5 na kudaden gyarasa da kula da shi, kusan rabin sama da dala miliyan 10 na basukan ake bin jirgin shugaban kasa da gwamnatin nan ta gada.

Majiyar na cewa, “Sakamakon jimawar jirgin, kudaden kula da shi na matukar karuwa a ‘yan kwanakin nan, adadin kudaden da ake kashewa wajen kula da jirgin masu matukar yawa ne. Ina mamakin har zuwa yaushe ne za a ci gaba da kashe wannan makudan kudaden wajen kula da jirgin da ya dace a sayar da shi domin sayo sabo fil a leda.”

Babban sakataren kungiyar injiniyoyin da ke kula da jirage da gyarasu (SLAMEN), Sheri Kyari, ya bayar da shawarar a sayo sabon jirgi zai fi kudaden da ake kashewa wajen gyara wannan da ake da shi.

Jirgin
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Zaɓen Fidda Gwani Na Gwamna: Ba Za Mu Lamunci Kaƙaba Mana Ɗan Takara A Bauchi Ba – Mambobin APC
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Sanata Buba Ya Janye Daga Takarar Fidda Gwani Ta Gwamnan APC A Bauchi, Ya Zargi Cewa ‘Ɗauki Ɗaura Ake Yi Ba Zaɓe Ba”
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Shugaban Kwamitin Yaɗa Labarai Na Aikin Hajjin Bana Na Bauchi Ya Rasu A Saudiyya

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna
Labarai

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Next Post
Allah Ya Yi Rantsuwa Da Girman Darajar Manzon Allah S.A.W (2)

Allah Ya Yi Rantsuwa Da Girman Darajar Manzon Allah S.A.W (2)

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.