• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kan ‘Yan Majalisar Jigawa Ya Rabu Kan Batun Tsige Shugaban Karamar Hukuma 

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Kan ‘Yan Majalisar Jigawa Ya Rabu Kan Batun Tsige Shugaban Karamar Hukuma 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta mayar da martani kan zargin tsige shugaban karamar hukumar Ringim da ‘yan majalisar suka yi.

Shugaban kwamitin yada labarai Malam Muhammad Na’eem Adamu, ne ya bayyana haka a lokacin da yake mayar da martani kan zargin tsige shi.

  • 2023: Ba Zamu Hade Da Kowace Jam’iyya Ba – Idahosa 
  • An Amince Da Kudurin Aiki Na Kunming-Montreal Game Da Kare Mabambantan Halittu Yayin Taron COP15  

Ya ce ‘yan majalisar sun zarce kan iyakokinsu ne saboda ba su da irin wannan iko kamar yadda dokar kananan hukumomi ta 2012 ta yi wa kwaskwarima.

Ya yi bayanin cewa dokar kananan hukumomin Jihar Jigawa ta 2021 da aka yi wa kwaskwarima ta kara wa’adin kananan hukumomin zuwa shekaru uku tare da bai wa gwamnan jihar da majalisar dokokin jiha ikon tsige shugaba, mataimakin shugaban karamar hukuma ko kansila daga mukaminsa kan duk wani rashin da’a.

Malam Muhammad Na’eem, ya ce majalisun na da damar gabatar da zarge-zarge a kan shugaba ko mataimakinsa yayin da majalisar za ta kafa kwamiti da zai binciki lamarin domin ci gaba da daukar mataki.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Ya bayyana cewa- “Idan shugaba, mataimakin shugaban karamar hukuma, kansila aka samu a cikin wani laifi ko wani aiki na rashin da’a, za a dakatar da shi kuma a inda aka same shi da aikata laifin ko kuma na rashin da’a. Gwamna zai iya tsige shi har sai an samu amincewar mafi rinjaye na Majalisar.

“Idan shugaba, mataimakin shugaba kansila ta same shi da laifi ko wani aiki na rashin da’a majalisar za ta iya dakatar da shi kuma a inda kotun shari’a ta same shi da aikata laifin ko kuma na rashin da’a ta hanyar wani kwamitin majalisar za a iya tsige shi da rinjayen ‘yan majalisar,” in ji shi.

Ya shawarci ‘yan majalisun da ke fadin jihar da su rika bin hanyoyin da suka dace da doka ta tanadar wajen gudanar da ayyukansu na majalisa.

Tun da farko majalisar dokokin karamar hukumar Ringim ta sanar da tsige shugaban karamar hukumar, Alhaji Shehu Sule Udi.

Takardar tsigewar ta samu sa hannun kansiloli takwas cikin goma na majalisar karamar hukumar da suka zargi shugaban karamar hukumar da laifin aikata rashin da’a.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JigawaLaifimajalisaTsige Shugaban Karamar HukumaZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Ba Zamu Hade Da Kowace Jam’iyya Ba – Idahosa 

Next Post

Tsare Okupe Ba Zai Hana Ni Zama Shugaban Kasa A 2023 Ba – Peter Obi 

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

19 hours ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

1 day ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

1 day ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

1 day ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

2 days ago
Next Post
Tsare Okupe Ba Zai Hana Ni Zama Shugaban Kasa A 2023 Ba – Peter Obi 

Tsare Okupe Ba Zai Hana Ni Zama Shugaban Kasa A 2023 Ba - Peter Obi 

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.