ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kan ‘Yan Majalisar Jigawa Ya Rabu Kan Batun Tsige Shugaban Karamar Hukuma 

by Sadiq
4 years ago
Jigawa

Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta mayar da martani kan zargin tsige shugaban karamar hukumar Ringim da ‘yan majalisar suka yi.

Shugaban kwamitin yada labarai Malam Muhammad Na’eem Adamu, ne ya bayyana haka a lokacin da yake mayar da martani kan zargin tsige shi.

  • 2023: Ba Zamu Hade Da Kowace Jam’iyya Ba – Idahosa 
  • An Amince Da Kudurin Aiki Na Kunming-Montreal Game Da Kare Mabambantan Halittu Yayin Taron COP15  

Ya ce ‘yan majalisar sun zarce kan iyakokinsu ne saboda ba su da irin wannan iko kamar yadda dokar kananan hukumomi ta 2012 ta yi wa kwaskwarima.

ADVERTISEMENT

Ya yi bayanin cewa dokar kananan hukumomin Jihar Jigawa ta 2021 da aka yi wa kwaskwarima ta kara wa’adin kananan hukumomin zuwa shekaru uku tare da bai wa gwamnan jihar da majalisar dokokin jiha ikon tsige shugaba, mataimakin shugaban karamar hukuma ko kansila daga mukaminsa kan duk wani rashin da’a.

Malam Muhammad Na’eem, ya ce majalisun na da damar gabatar da zarge-zarge a kan shugaba ko mataimakinsa yayin da majalisar za ta kafa kwamiti da zai binciki lamarin domin ci gaba da daukar mataki.

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ya bayyana cewa- “Idan shugaba, mataimakin shugaban karamar hukuma, kansila aka samu a cikin wani laifi ko wani aiki na rashin da’a, za a dakatar da shi kuma a inda aka same shi da aikata laifin ko kuma na rashin da’a. Gwamna zai iya tsige shi har sai an samu amincewar mafi rinjaye na Majalisar.

“Idan shugaba, mataimakin shugaba kansila ta same shi da laifi ko wani aiki na rashin da’a majalisar za ta iya dakatar da shi kuma a inda kotun shari’a ta same shi da aikata laifin ko kuma na rashin da’a ta hanyar wani kwamitin majalisar za a iya tsige shi da rinjayen ‘yan majalisar,” in ji shi.

Ya shawarci ‘yan majalisun da ke fadin jihar da su rika bin hanyoyin da suka dace da doka ta tanadar wajen gudanar da ayyukansu na majalisa.

Tun da farko majalisar dokokin karamar hukumar Ringim ta sanar da tsige shugaban karamar hukumar, Alhaji Shehu Sule Udi.

Takardar tsigewar ta samu sa hannun kansiloli takwas cikin goma na majalisar karamar hukumar da suka zargi shugaban karamar hukumar da laifin aikata rashin da’a.

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Next Post
Tsare Okupe Ba Zai Hana Ni Zama Shugaban Kasa A 2023 Ba – Peter Obi 

Tsare Okupe Ba Zai Hana Ni Zama Shugaban Kasa A 2023 Ba - Peter Obi 

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.