• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kanin Gwamna Umahi Ya Yi Fatali Da Nadin Da Buhari Ya Masa Na Sakataren RMAFC

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Kanin Gwamna Umahi Ya Yi Fatali Da Nadin Da Buhari Ya Masa Na Sakataren RMAFC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kanin gwamnan Jihar Ebonyi, Mista Austin Umahi, ya yi fatali da mukamin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya masa a matsayin sakataren hukumar tattara kudaden shiga na haraji da rabasu wato ‘Revenue Mobilization Allocation and Fiscal Commission’ (RMAFC).

A sanarwar manema labarai da ya fitar a Abakaliki da ke jihar Ebonyi, Austin Umahi, ya ce nadin ya dace ne a yi ga masu neman aikin yi ko kuma tsoffin ma’aikatan da suka yi ritaya amma ba ga irinsa ba.

  • Zan Kori Duk Wani Malamin Jami’ar Jihar Kaduna Da Ya Shiga Yajin Aikin ASUU — El-Rufai

Ya bukaci dukkanin wani mutumin da yake da sha’awar samun wannan kujerar da ya tuntubi gwamna Umahi.

“A iya sanina har yanzu babu kowa a kan wannan mukamin.

“Ina mai cike da mika sakon godiya ta ga wadanda suka yi ta turo min sakon taya murna dangane da nadina a matsayin sakataren RMAFC.

Labarai Masu Nasaba

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

“A zahirin gaskiya, kan wannan nuna kauna din, ina bakin cikin sanar da ku cewa na ki amsar nadin da aka min saboda ya dace ne da wadanda suke neman aikin yi ko tsoffin ma’aikatan Gwamnati. Na tabbatar a bisa shekaruna da kwarewata a rayuwa na san abubuwan da suka kamata da rayuwata.

“Don Allah duk wanda yake son kujerar ya nemi gwamna Umahi domin yin abun da ya dace a iya sanina har yanzu mukamin babu kowa a kai.”

Austin Umahi, wadda a baya ya zama dan takarar Sanata a jam’iyyar APC amma daga bisani ya janye wa Gwamna Umahi.

LEADERSHIP ta labarto cewa a ranar Laraba ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da nada kanin Gwamna Umahi a matsayin sakataren hukumar RMAFC.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Bai Cancanci Zama Shugaban Kasa Ba, Ya Tsufa, Cewar Surukinsa Tee Mac

Next Post

Sin Na Taka Rawar Gani A Burinta Na Kaiwa Ga Kololuwar Fitar Da Sinadarin Carbon Nan Zuwa Shekarar 2030

Related

bakin wake
Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

29 minutes ago
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar
Labarai

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

3 hours ago
Gwamnan kano
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

5 hours ago
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina
Labarai

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

5 hours ago
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya
Labarai

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

6 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan ÆŠaya Kowane
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan ÆŠaya Kowane

18 hours ago
Next Post
Sin Na Taka Rawar Gani A Burinta Na Kaiwa Ga Kololuwar Fitar Da Sinadarin Carbon Nan Zuwa Shekarar 2030

Sin Na Taka Rawar Gani A Burinta Na Kaiwa Ga Kololuwar Fitar Da Sinadarin Carbon Nan Zuwa Shekarar 2030

LABARAI MASU NASABA

bakin wake

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

June 1, 2025
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

June 1, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

June 1, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

June 1, 2025
Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.