• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karewar Basira A Wakokin Soyayya Ta Sa Na Daina Yin Su – Mahmud Nagudu

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
in Nishadi
0
Karewar Basira A Wakokin Soyayya Ta Sa Na Daina Yin Su – Mahmud Nagudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon mawakin soyayya a masana’antar Kannywood wanda ya yi shura a fagen wakokin soyayya a shekarun da suka gabata, Ahmed Mahmud Abdulkadir ko kuma Mahmud Nagudu kamar yadda aka fi saninsa ya karyata wadanda suka ce ya bayyana wakokin soyayya a matsayin haramun, inda ya tabbatar da cewar wasu dalilai ne suka sa ya daina wakokin soyayya ba don suna da haramci ba kamar yadda wasu suke fadi.

 

Mahmud a wata hira da ya yi da jaruma Hadiza Gabon a cikin shirinta mai suna Gabon’s Room Talk Show ya yi karin haske a kan wasu daga cikin dalilan da suka janyo ya daina yin wakokin soyayya da aka sanshi dasu a baya,wanda daga ciki akwai karewar basira a wannan fanni na wakokin soyayya kamar yadda ya bayyana.

  • Sakataren Kudi Na Ƙungiyar Ɗalibai Shiyya Ta Ɗaya Ya Nemi A Shiga Zanga-zanga
  • In Dai Ina Raye, Ba Ni Da Wani Aiki Da Ya Wuce Buga Littattafai – Gidan Dabino

Da farko dai babu inda nace waka haramun ne hasali ma har yanzu ina yin wakoki sai dai ba na soyayya ba kamar yadda aka fi sani na dasu, domin kuwa yanzu shekaruna sun ja kuma ayyuka sun kara yi mani yawa,sannan kuma ina ganin kamar basira ta ta kare a wannan fanni na wakokin soyayya,don ba zai yiwu ace kullum babu abin da zaka dinga fadi a waka ba illa kalmar so kawai, hakan yasa nike ganin kamar babu wani abu wanda na sani a soyayya da ban bayyana shi a cikin wakokin da nayi a baya ba, in ji Mahmud.

 

Labarai Masu Nasaba

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ya ci gaba da cewar yanzu da nake wakoki na yabon Manzon Allah (S A W) akwai bukatar in samu ilimi dangane da wannan Manzo na Allah ba kawai in dinga rera kalaman da suka burge ni ba,amma ita wakar soyayya zaka iya saka duk wani abu da ya zo maka a rayuwa ko kuma ka sani dangane da soyayya a cikin wakokinka ka baiwa mutane kuma a yaba maka ba kamar bege ba.

 

Da yake amsa tambaya a kan irin sana’ar da yake yi yanzu bayan barin wakokin Kannywood sai Mahmud ya ce kasuwanci yake yi a yanzu ko kuma buga buga kamar yadda bahaushe yake fadi,sannan kuma maganar barin masana’antar Kannywood wannan ba gaskiya bane domin kuwa har yanzu yana abin arziki da masu shirya fina finai da saurnan jarumai a masana’antar ta Kannywood.

 

Da yake magana a kan matsalolin da yake tunanin sun yi wa masana’antar Kannywood katutu da kuma hanyoyin da zaa bi wajen magance su Mahmud ya ce, babbar matsalar wannan masana’antar ba wani abu ba ne illa rashin kofa ma’ana duk wani wanda yake son shigowa zai ita shigowa ba tareda an san ya shigo ba balantana a tambayeshi wanene shi kokuma daga ina ya fito.

 

Amma matukar za a dauki mataki a kan irin wadannan mutane masu yi wa Kannywood shigar kutse a dinga tantance su, a bincikesu daga ina suka fito minene sana’oinsu kafin shigowa Kannywood da sauran tambayoyi kafin a basu damar shigowa kokuma mallakar shaidar zama ‘ya’yan Kannywood to za a samu saukin shigowar wadanda suke da karancin tarbiyya da zasu janyowa masana’antar zagi kokuma bacin suna a wajen al’umma.

 

Dangane da nasarorin da Mahmud ya samu a Kannywood kuwa, tsohon mawakin ya bayyana dimbin nasarorin da ya samu da suka hada da haduwa da manya kuma nagartattun mutane da kuma sauran arzika,daukaka da kuma tarin masoya da yace Allah ya bashi a tsawon shekarun da ya kwashe a masana’antar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Aŕewa 24Gimbiyoyin KannywoodMawakan fina-finan Hausa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ko Lamine Yamal Zai Gaji Messi A Barcelona?

Next Post

Muhimmin Sakon Kwankwaso Ga ‘Yan Nijeriya Kan Shirin Zanga-zanga 

Related

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan
Nishadi

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

2 days ago
Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango
Nishadi

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

4 days ago
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Nishadi

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

1 week ago
Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba
Nishadi

Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba

2 weeks ago
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah
Nishadi

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

3 weeks ago
Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya
Nishadi

Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya

1 month ago
Next Post
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Muhimmin Sakon Kwankwaso Ga 'Yan Nijeriya Kan Shirin Zanga-zanga 

LABARAI MASU NASABA

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

September 16, 2025
Buhari Ya Taya Amusan Murnar Lashe Zinari A Gasar Tsere Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Amusan Da Gumel Murnar Samun Nasarori A Ɓangarori Daban-daban

September 16, 2025
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.