• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karya Fure Take: Shigowar Baki Kasar Sin, Zai Karyata Karairayin Da Ake Yadawa Game Da Kasar

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Karya Fure Take: Shigowar Baki Kasar Sin, Zai Karyata Karairayin Da Ake Yadawa Game Da Kasar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ofishin watsa labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin, ya ce tsakanin watan Janairu da Yulin bana, adadin mutanen da suka yi shige da fice ta tashoshin shigowa kasar Sin sun kai miliyan 341, wanda ya karu da kaso 62.34 bisa dari kan na makamancin lokacin a bara.

 

Tabbas ci gaban da aka samu a watannin 7, na da nasaba da managartan manufofi da matakan da gwamnatin kasar Sin ke aiwatarwa. Misali, manufar shiga kasar ba tare da shaidar biza ba ga wasu kasashe da kyakkyawan tsare-tsaren sufuri da fadada bude kofa da ma ci gaban da take samu a dukkan fannoni, da uwa-uba tsaro da zaman lafiya, wasu abubuwa ne daga cikin dalilan da suka sanya ake samun karuwar masu ziyartar kasar.

  • Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Afrika Ta Kai Wani Sabon Matsayi
  • Huawei Ya Kaddamar Da Horo Game Da Tsaron Yanar Gizo Ga Jami’an Zimbabwe

Gani ya kori ji! Ta hanyar shigowa kasar Sin da ma fasahohin da zamani ya kawo mana, baki za su iya ganewa idanunsu ainihin kasar Sin da jama’arta masu kirki da kyawawan al’adunta da cimaka masu dadi, sabanin yadda kafafen watsa labarai na yammacin duniya ke gabatar da kasar Sin. Kana za su yi amfani da fasahohin zamani wajen watsa abubuwan da suka gani ga ’yan uwansu da sauran jama’ar duniya, lamarin da zai kara wayar da kan duniya game da yanayin da duniya take ciki da kuma bayyana gaskiya a zahirance.

 

Labarai Masu Nasaba

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

Karya fure take ba ta ’ya’ya! Baki daga kasashen duniya daban daban na da damar ziyartar wurare daban daban na kasar Sin tare da mu’amala da Sinawa da ganin al’adun da ci gaban kasar a zahiri, lamarin da zai ba su damar gina ra’ayi ko tunanin na kashin kansu game da kasar Sin, wanda babu wanda zai iya sauyawa ko gogewa, kana za su iya fayyace gaskiya da karya don gane da karairayin da suka dade suna ji.

 

Har kullum kasar Sin kan ce ba ta da abun boyewa, kofarta a bude take domin jama’ar duniya su kawo ziyara don ganin wannan kyakkyawan kasa mai tafiya da zamani, dake samun ci gaba a kullum, wadda kuma ke da abubuwa masu ban sha’awa ga duk wanda ya ziyarce ta. (Fa’iza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Philippines Ta Zamo Mai Tada Zaune Tsaye A Yankin Tekun Kudancin Sin

Next Post

NLC Ta Bukaci A Dage Sauraron Tuhume-tuhumen Da Ake Yi Wa Shugabanta Zuwa 29 ga Agusta 

Related

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

39 minutes ago
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 
Daga Birnin Sin

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

2 hours ago
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka
Daga Birnin Sin

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

3 hours ago
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya
Daga Birnin Sin

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

5 hours ago
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo
Daga Birnin Sin

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

22 hours ago
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani
Daga Birnin Sin

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

23 hours ago
Next Post
NLC

NLC Ta Bukaci A Dage Sauraron Tuhume-tuhumen Da Ake Yi Wa Shugabanta Zuwa 29 ga Agusta 

LABARAI MASU NASABA

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

September 17, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

September 17, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

September 17, 2025
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

September 17, 2025
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

September 17, 2025
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.