ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Da Brazil Sun Yanke Shawarar Daga Matsayin Alakarsu A Ganawar Xi Da Lula

by CGTN Hausa and Sulaiman
12 months ago
Brazil

A jiya Laraba, kasar Sin da Brazil sun yanke shawarar daga matsayin alakarsu zuwa matakin zama al’umma mai makomar bai daya domin samun duniya mai adalci da dorewa.

 

An yanke shawarar haka ne a yayin ganawar Shugaba Xi Jinping na kasar Sin da kuma takwaransa na kasar Brazil, Luiz Inácio Lula da Silva. Shugaba dai Xi ya ziyarci aiki ne a kasar bayan ya halarci taron kolin kungiyar G20 karo na 19 da ya gudana a birnin Rio de Janeiro.

ADVERTISEMENT
  • Tsohon Sakataren FEDECO, Ahmadu Kurfi, Ya Rasu Yana Da Shekaru 93
  • Wakilin Sin Ya Ce Abin Kunya Ne Hawa Kujerar Na Ki Da Amurka Ta Yi A Kan Kudurin Tsagaita Wuta A Gaza

Xi ya ce, alakar kasar Sin da Brazil ta kara kulluwa sosai fiye da kowane lokaci a tarihi wanda hakan ba kawai ya kara inganta jin dadin al’ummomin kasashen biyu ba ne, har ila yau ya kara kare muradu na bai daya na kasashe masu samun ci gaba, da kara karfin fada-a-ji na kasashe masu tasowa da kuma bayar da gagarumar gudunmawa ga wanzuwar zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya.

 

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Xi ya kuma nunar da cewa kasar Sin da Brazil sun kuma yanke shawarar samar da kawanceceniyar aiki a tsakanin shawarar Ziri Daya da Hanya Daya (BRI) da kuma matakan bunkasa ci gaban kasar Brazil.

 

Ya jinjina wa shawarar daga matsayin alakar kasashen nasu da kuma tsara tafiyar da matakan ci gaban kasashen kafada-da-kafada a matsayin wani sabon tarihi na huldar ci gaban kasashe wadda ke nuna yanayin kyakkyawar dadaddiyar alakar Sin da Brazil, da cikar burikan al’ummominsu, da kara wa aikin zamanantar da kasashen biyu kuzari da goyon baya, kana da nuna matsayarsu ta hada gwiwa don kare adalci a tsakanin kasashen duniya da kuma daukaka ci gaban duniya na bai daya.

 

Bayan kammala taron a tsakanin shugabannin kasashen biyu, sun shaida yadda aka rattaba hannu a takardun hadin gwiwa daban daban da kuma gabatar da jawabi ga ’yan jarida a tare. (Mai Fassara: Abdulrazaq Yahuza Jere).

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko
Daga Birnin Sin

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Next Post
An Gabatar Da Shirin Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So Na 3 Da Harshen Portugal A Brazil

An Gabatar Da Shirin Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So Na 3 Da Harshen Portugal A Brazil

LABARAI MASU NASABA

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

November 15, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

November 15, 2025
Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

November 15, 2025
Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

November 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Ta’adda Ne A Jihar Kebbi

November 15, 2025
Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

November 14, 2025
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.