• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Da Brazil Sun Yanke Shawarar Daga Matsayin Alakarsu A Ganawar Xi Da Lula

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Da Brazil Sun Yanke Shawarar Daga Matsayin Alakarsu A Ganawar Xi Da Lula
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jiya Laraba, kasar Sin da Brazil sun yanke shawarar daga matsayin alakarsu zuwa matakin zama al’umma mai makomar bai daya domin samun duniya mai adalci da dorewa.

 

An yanke shawarar haka ne a yayin ganawar Shugaba Xi Jinping na kasar Sin da kuma takwaransa na kasar Brazil, Luiz Inácio Lula da Silva. Shugaba dai Xi ya ziyarci aiki ne a kasar bayan ya halarci taron kolin kungiyar G20 karo na 19 da ya gudana a birnin Rio de Janeiro.

  • Tsohon Sakataren FEDECO, Ahmadu Kurfi, Ya Rasu Yana Da Shekaru 93
  • Wakilin Sin Ya Ce Abin Kunya Ne Hawa Kujerar Na Ki Da Amurka Ta Yi A Kan Kudurin Tsagaita Wuta A Gaza

Xi ya ce, alakar kasar Sin da Brazil ta kara kulluwa sosai fiye da kowane lokaci a tarihi wanda hakan ba kawai ya kara inganta jin dadin al’ummomin kasashen biyu ba ne, har ila yau ya kara kare muradu na bai daya na kasashe masu samun ci gaba, da kara karfin fada-a-ji na kasashe masu tasowa da kuma bayar da gagarumar gudunmawa ga wanzuwar zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya.

 

Labarai Masu Nasaba

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

Xi ya kuma nunar da cewa kasar Sin da Brazil sun kuma yanke shawarar samar da kawanceceniyar aiki a tsakanin shawarar Ziri Daya da Hanya Daya (BRI) da kuma matakan bunkasa ci gaban kasar Brazil.

 

Ya jinjina wa shawarar daga matsayin alakar kasashen nasu da kuma tsara tafiyar da matakan ci gaban kasashen kafada-da-kafada a matsayin wani sabon tarihi na huldar ci gaban kasashe wadda ke nuna yanayin kyakkyawar dadaddiyar alakar Sin da Brazil, da cikar burikan al’ummominsu, da kara wa aikin zamanantar da kasashen biyu kuzari da goyon baya, kana da nuna matsayarsu ta hada gwiwa don kare adalci a tsakanin kasashen duniya da kuma daukaka ci gaban duniya na bai daya.

 

Bayan kammala taron a tsakanin shugabannin kasashen biyu, sun shaida yadda aka rattaba hannu a takardun hadin gwiwa daban daban da kuma gabatar da jawabi ga ’yan jarida a tare. (Mai Fassara: Abdulrazaq Yahuza Jere).

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kashe Jagoran ‘Yan Ta’adda Munzur Ya Audu, Da Wasu 114, Sun Kama 238

Next Post

An Gabatar Da Shirin Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So Na 3 Da Harshen Portugal A Brazil

Related

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

20 hours ago
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington
Daga Birnin Sin

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

21 hours ago
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela
Daga Birnin Sin

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

22 hours ago
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli
Daga Birnin Sin

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

23 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

1 day ago
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

1 day ago
Next Post
An Gabatar Da Shirin Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So Na 3 Da Harshen Portugal A Brazil

An Gabatar Da Shirin Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So Na 3 Da Harshen Portugal A Brazil

LABARAI MASU NASABA

Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

August 22, 2025
Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

August 22, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina

August 22, 2025
Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

August 22, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

August 22, 2025
Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

August 22, 2025
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

August 22, 2025
An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

August 22, 2025
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

August 22, 2025
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.