• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Da Brazil Sun Yanke Shawarar Daga Matsayin Alakarsu A Ganawar Xi Da Lula

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Da Brazil Sun Yanke Shawarar Daga Matsayin Alakarsu A Ganawar Xi Da Lula
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jiya Laraba, kasar Sin da Brazil sun yanke shawarar daga matsayin alakarsu zuwa matakin zama al’umma mai makomar bai daya domin samun duniya mai adalci da dorewa.

 

An yanke shawarar haka ne a yayin ganawar Shugaba Xi Jinping na kasar Sin da kuma takwaransa na kasar Brazil, Luiz Inácio Lula da Silva. Shugaba dai Xi ya ziyarci aiki ne a kasar bayan ya halarci taron kolin kungiyar G20 karo na 19 da ya gudana a birnin Rio de Janeiro.

  • Tsohon Sakataren FEDECO, Ahmadu Kurfi, Ya Rasu Yana Da Shekaru 93
  • Wakilin Sin Ya Ce Abin Kunya Ne Hawa Kujerar Na Ki Da Amurka Ta Yi A Kan Kudurin Tsagaita Wuta A Gaza

Xi ya ce, alakar kasar Sin da Brazil ta kara kulluwa sosai fiye da kowane lokaci a tarihi wanda hakan ba kawai ya kara inganta jin dadin al’ummomin kasashen biyu ba ne, har ila yau ya kara kare muradu na bai daya na kasashe masu samun ci gaba, da kara karfin fada-a-ji na kasashe masu tasowa da kuma bayar da gagarumar gudunmawa ga wanzuwar zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya.

 

Labarai Masu Nasaba

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

Xi ya kuma nunar da cewa kasar Sin da Brazil sun kuma yanke shawarar samar da kawanceceniyar aiki a tsakanin shawarar Ziri Daya da Hanya Daya (BRI) da kuma matakan bunkasa ci gaban kasar Brazil.

 

Ya jinjina wa shawarar daga matsayin alakar kasashen nasu da kuma tsara tafiyar da matakan ci gaban kasashen kafada-da-kafada a matsayin wani sabon tarihi na huldar ci gaban kasashe wadda ke nuna yanayin kyakkyawar dadaddiyar alakar Sin da Brazil, da cikar burikan al’ummominsu, da kara wa aikin zamanantar da kasashen biyu kuzari da goyon baya, kana da nuna matsayarsu ta hada gwiwa don kare adalci a tsakanin kasashen duniya da kuma daukaka ci gaban duniya na bai daya.

 

Bayan kammala taron a tsakanin shugabannin kasashen biyu, sun shaida yadda aka rattaba hannu a takardun hadin gwiwa daban daban da kuma gabatar da jawabi ga ’yan jarida a tare. (Mai Fassara: Abdulrazaq Yahuza Jere).

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kashe Jagoran ‘Yan Ta’adda Munzur Ya Audu, Da Wasu 114, Sun Kama 238

Next Post

An Gabatar Da Shirin Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So Na 3 Da Harshen Portugal A Brazil

Related

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

6 hours ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

8 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

9 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

10 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

1 day ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

1 day ago
Next Post
An Gabatar Da Shirin Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So Na 3 Da Harshen Portugal A Brazil

An Gabatar Da Shirin Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So Na 3 Da Harshen Portugal A Brazil

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.