• English
  • Business News
Wednesday, June 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Na Adawa Da Tilastawa Fararen Hula A Zirin Gaza Sauya Matsuguni

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Na Adawa Da Tilastawa Fararen Hula A Zirin Gaza Sauya Matsuguni
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zaunannen wakilin kasar Sin a MDD, Zhang Jun ya nanata cewa, wajibi ne a yi adawa da duk wani yunkuri na tilasta sakewa jama’ar Falasdinu matsuguni tare kuma daukar batun dakatar da bude wuta a Zirin Gaza nan take, a matsayin mafi muhimmanci a yanzu. 

Zhang Jun ya bayyana haka ne a jiya, yayin wani taron Kwamitin Sulhu na MDD da Aljeriya ta nemi a gudanar, kan batun tilasta sakewa fararen hula na Zirin Gaza matsuguni.

  • Gwamnatin Zimbabwe Ta Yabawa Ci Gaban Da Ake Samu A Masana’antar Samar Da Karafa Da Sin Ta Zubawa Jari
  • Amurka Ta Lalata Manufarta Ta Fadin Albarkacin Baki Wajen Watsa Labarai

A cewar wakilin na Sin, dakatar da bude wuta nan take ya zama wata muhimmiyar kira daga kasa da kasa, amma wata mambar dindindin a Kwmaitin Sulhun ta ki amincewa da matsayar da kwamitin ya cimma bisa wasu dalilai da dama, wadanda suka ci karo da tsarin kasa da kasa na tabbatar da adalci da gaskiya, har ma da raina ikon kwamitin sulhun.

Ya kara da cewa, wasu kan yi ta kira da a kare hakkin bil adama da magance kisan kiyashi, amma kuma bayan aukuwar rikicin Gaza, sai suka zama kurame suka juya baya. Wannan a cewarsa, nuna fuska biyu ce. Yana mai cewa dole ne a yi watsi da duk wani nau’i na tsoma baki, a dauki kwakkwaran mataki domin yayyafawa rikicin ruwa da ma ceton rayuka.

Bugu da kari, Zhang Jun ya bayyana cewa, tilas ne a yi adawa da yunkurin tilastawa mutanen Falasdinu sauya matsuguni. Ya ce yanzu haka, an takaita damar shigar da kayayyakin agaji, kuma cututtuka da yunwa na karuwa a Zirin, yayin da yanayin rayuwar yau da kullum ke gab da tabarbarewa baki daya. (Fa’iza Mustapha)

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabon Dakin Binciken Da Aka Gyara Zai Inganta Aikin NDLEA — Marwa

Next Post

Liu Jianchao Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Related

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

2 hours ago
Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya
Daga Birnin Sin

Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya

3 hours ago
Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  
Daga Birnin Sin

Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  

5 hours ago
Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu
Daga Birnin Sin

Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu

5 hours ago
Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna
Daga Birnin Sin

Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna

6 hours ago
Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna
Daga Birnin Sin

Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

7 hours ago
Next Post
Liu Jianchao Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Liu Jianchao Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

June 10, 2025
Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya

Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya

June 10, 2025
Rashin Tsaro: Gwamnatin Kogi Ta Gargadi Siyasantar Da Kalubalen Tsaro A Jihar

Rashin Tsaro: Gwamnatin Kogi Ta Gargadi Siyasantar Da Kalubalen Tsaro A Jihar

June 10, 2025
Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  

Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  

June 10, 2025
Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu

Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu

June 10, 2025
Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna

Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna

June 10, 2025
Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

June 10, 2025
Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

June 10, 2025
Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

June 10, 2025
Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

June 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.