• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Na Kokarin Samar Da Yanayin Tabbaci A Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
Sin

Tsohon mataimakin firaministan kasar Pakistan Zafar Mahmood, ya taba bayyana cewa, “A cikin yanayi na rashin tabbas da ake fuskanta a duniyarmu, za a iya dogaro da kasar Sin, saboda ta kan cika dukkan alkawuran da ta dauka.” Yanzu haka an samu karin fahimta game da wannan tsokaci na sa, bayan da aka saurari maganganu da ministan harkokin wajen kasar Sin ya fada, a taron manema labaru da ya gudana, a gefen taron shekara-shekara na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin, a jiya Juma’a.

Cikin awa 1 da rabi na gudanar da taron, ministan wajen kasar Sin Wang Yi, ya yi cikakken bayani kan wasu batutuwa fiye da 20, wadanda suka shafi huldar Sin da sauran kasashe, da batutuwan shiyyoyi dake jan hankalin al’ummun duniya, da tsarin kula da al’amuran duniya, da dai makamantansu.

  • Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet
  • Aikin Noma Ya Ragu Da Kashi 1.8 A Zango Na Hudu A Shekarar 2024

Inda babban jami’in Sin ya ambaci batun kare zaman lafiya har karo 30. Saboda kasar tana tsayawa kan turbar neman raya kasa, tare da tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali. Kana har kullum tana kokarin kare adalci a al’amuran kasa da kasa, don haifar da wani yanayi na tabbas a duniya.

Ban da haka, jami’in ya ambaci yadda kasar Sin ta samar da yanayi mai tabbaci, ta hanyar kiyaye karuwar tattalin arziki da ta kai kaso 5%, tare da samar da gudunmowar karuwar tattalin arzikin duniya da ta kai kimanin kaso 30%.

Bisa tantance ci gaban da kasar Sin ta samu a fannonin raya tattalin arziki, da kare zaman lafiya da tsaro, za a fahimci rawar da kasar ke takawa, a kokarin tabbatar da makoma mai haske ga al’ummun duniya. (Bello Wang)

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

October 18, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka
Daga Birnin Sin

Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

October 18, 2025
Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

October 17, 2025
Next Post
Halayen Kirki 14 Da Ake Bukata Daga Malamin Makaranta (2)

Halayen Kirki 14 Da Ake Bukata Daga Malamin Makaranta (2)

LABARAI MASU NASABA

Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

October 18, 2025
Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

October 18, 2025
Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

October 18, 2025
JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.